Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
Matsalolin rashin tsaro a jihar Kaduna ya sanya runduna sojojin kasar nan kara daukar mataki domin magance matsalar. Runduna ta kara samar da rundunonin sojoji.
Sarkin Ogbomoso da ke jihar Oyo, Oba Afolabi Ghandi ya kalubalanci limamin masallacin Juma'a kan saba ka'idar da suka yi kafin nada shi mukami a jihar.
Gwamnatin jihar Kano za ta kashe kudi kimanin N4.8b wajen gyaran makarantu da sababbin gine-gine. Za kuma ta dauki ma'aikata kusan 2000 a makarantun jihar.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu zai halarci taron majalisar tattalin arziki ta ƙasa NEC a fadar shugaban masa yau Alhamis, 27 ga watan Yuni, 2024.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Ebonyi sun samu nasarar dakile wani hari da 'yan ta'addan kungiyar IPOB suka kai wani ofishinsu. Sun hallaka biyar daga cikinsu.
Majalisar dattawan Najeriya ta yanke hutun babbar sallah da ta dauka domin tattauna manyan abubuwan da suka shafi tsarin kasa da lamuran zabe a yau Alhamis.
Gwamnatin jihar Kano ta yi magana kan yadda take ganin Aminu Ado Bayero bayan matakin Majalisar jihar da kuma hukuncin Babbar Kotu kan rigimar sarauta.
Hukumar kula da kiyaye hakkin masu saye (FCCPC) ta shawarci gwamnatin tarayya ta buɗe iyakokin kasar nan domin shigo da kayan abinci ta halastacciyar hanya.
Gwamnonin Najeriya su 36 sun yi taron gaggawa a Abuja inda suka tattauna batun karin albashi da yancin kananan hukumomi. Wasu daga cikinsu sun tura wakilai.
Labarai
Samu kari