Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa idan har tattaunawar sulhu ba ta yu nasara ba, ya shirya sake kai hari kasar Musulunci ta Iran.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa idan har tattaunawar sulhu ba ta yu nasara ba, ya shirya sake kai hari kasar Musulunci ta Iran.
CBN ya fitar da sababbin dokokin BVN da za su fara aiki daga ranar 1 ga Mayu, 2026. Legit Hausa ta tataro abubuwa 5 da ya kamata ku sani gabanin wa'adin.
A yau Talata kotu a Kano ta ci gaba da sauraron dambarwar masarautar Kano, inda bangaren da ke kare sarki na 15, Aminu Ado Bayero ya zargi kotu da bangaranci.
Hukumar NSCDC ta kama wani mutum mai suna Ganiyu Yusuf Olalekan da ya karbi kudi N4.5m domin samar da kujerun Hajji guda uku ga Ibrahim Mustapha.
Majalisar wakilai ta yi zargin cewa 'yan ta'addan da suka kai harin bam a jihar Borno ba daga jihar suke ba. Majalisar ta ce an dauko hayar su ne daga waje.
Hukumar kula da asusun ba dalibai rancen kudin karatu NELFund ta ce ana sa ran daliban kasar nan akalla 250,000 zuwa 300,000 ne za su nemi lamunin karatu.
Wata babbar kotu dake jihar Legas ta buƙaci gidan yarin Kirikiri da ya sallami wani mutum mai suna Adeshina bayan kwashe shekaru 15 a garƙame ba tare da tuhuma ba.
Allah ya yiwa uwargidan mataimakin gwamnan jihar Niger, Mohammed Umaru Bago rasuwa. Gwamnan da kansa ya bayyana hakan ta shafinsa na X inda yake ta'aziyyarta.
Kotun Koli ta yi fatali da korafin Michael Onakoya da ke kalubalantar tsige shi da Kotun Daukaka Kara ta yi a matsayin Sarkin Igbooye da ke Ipe a jihar Lagos.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Benue sun kai samame a wani sansanin 'yan bindiga da ke jihar. 'Yan sandan sun yi nasarar hallaka wasu tare da kwato makamai.
Dakarun sojojin Najeriya sun damƙe wasu mata masu tallar zuma a bakin titi waɗanda aka gano suna taimakawa ƴan bindiga da bayanan sirri a jihar Kaduna.
Labarai
Samu kari