Dan wasan gaba na Argentina, Lionel Messi, ya kafa tarihi a gasar cin kofin kwallon kafa ta duniya. Messi ya zama dan wasan da ya fi zura kwallaye a gasar.
Dan wasan gaba na Argentina, Lionel Messi, ya kafa tarihi a gasar cin kofin kwallon kafa ta duniya. Messi ya zama dan wasan da ya fi zura kwallaye a gasar.
Dan ta'adda, Bello Turji ya bayyana cewa a shirye yake a yi zaman lafiya da shi ko kuma yaki idan aka zabi hakan. Bello Turji ya ce bai ajiye makami ba.
Bashir Alhassan mai shekara sama da 60 ya na cikin wadanda suka fita zanga-zanga a Kano. Tsohon ya shaidawa Legit abin da ya fitar da shi kan tituna a shekarunsa.
Gwamna Babagana Umaru Zulum na jihar Borno ya ɗage dokar hana fita na wucin gadi, ya kuma miƙa sakon ta'aziyya ga iyalan waɗanda suka mutu a harin bom.
Bola Tinubu ya kawo cigaba a asusun kudin waje da wasu bangarori X a shekara. Olusegun Dada, ya jero wasu cigaba da aka samu a tattalin arziki a mulkin APC.
Gwamnan jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazak ya kafa kwamitin mutane 21 saboda mafi karancin albashin ma'aikata na N70,000 yayin da ake zanga-zanga.
Primate Elijah Babatunde Ayodele ya ba shugaban kasa Bola Tinubu shawara kan matsalar da ke gwamnatinsa yayin da ake ci gaba da zanga-zanga a fadin kasar nan.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya jaddada cewa gwamnatinsa na ɗaukar matakai masu tsauri ba don komai ba sai don farfaɗo da tattalin arzikin ƙasar nan.
Hukumar 'yan sandan farin kaya (DSS) ta tsare wasu shugabannin da suka jagoranci zanga-zangar da aka gudanar a jihar Katsina kan halin kuncin rayuwa.
Sarkin Kano, Alhaji Muhammadu Sanusi II ya bayyana cewa zanga zangar da aka yi ta haddasa babban koma baya ga jihar Kano da ma Arewacin Najeriya baki ɗaya.
Sanata Ireti Kingibe da ke wakiltar Abuja ta yi martani kan zargin daukar nauyin masu zanga-zanga inda ta ce tsohon faifan bidiyo ake yadawa kan lamarin.
Labarai
Samu kari