CBN ya fitar da sababbin dokokin BVN da za su fara aiki daga ranar 1 ga Mayu, 2026. Legit Hausa ta tataro abubuwa 5 da ya kamata ku sani gabanin wa'adin.
CBN ya fitar da sababbin dokokin BVN da za su fara aiki daga ranar 1 ga Mayu, 2026. Legit Hausa ta tataro abubuwa 5 da ya kamata ku sani gabanin wa'adin.
Ana fargabar sabon rikicin siyasa ya sake kunno kai a cikin jam'iyyar APC bayan da Sanata Kabiru Marafa ya farfado da tsagin jam'iyyar da ya ke jagoranta a Zamfara.
Ministan Ilimi a Najeriya, Farfesa Tahir Mamman ya bukaci kungiyoyi masu zaman kansu su yi koyi da Dakta Emeka Offor wajen tallafawa harkar ilimi a Najeriya.
Hedikwatar tsaro ta Najeriya ta bayyana cewa an samu karuwar wadanda suka rasu a harin da 'yan ta'adda su ka kai Gwoza, yayin da wasu mutane 20 su ka rasu.
Dakarun hadin gwiwa na kasashe masu yaki da Boko Haram (MNJTF) sun fatattaki maboyar miyagu a iyakokin kasar nan da Kamaru da tafkin Chadi, kuma sun yi nasara.
Yayin da ake kokarin gyaran fuska a dokar masarautun jihar Sokoto, yau Talata za a fara sauraran ra'ayin jama'a game da sabuwar dokar da ake magana a kai.
Hukumar jin daɗin alhazai ta jihar Kebbi ta tabbatar da rasuwar Hajiya Maryamu daga ƙaramar hukumar Maiyama, ta rasu ne a asibitin Sarki Abdul'aziz da ke Makkah.
Tsohon mijin ministar man fetur a zamanin Goodluck Jonathan, Alison Amaechina Madueke ya bukaci ta daina amfani da sunansa a gaban Kotu saboda tsaro.
An bukaci gwamnatin tarayya da ta sake duba tsarin su Abubakar Tafawa Balewa, Nnamdi Azikiwe, da Sir Ahmadu Bello wajen magance matsalar tattalin arziki.
Rahotanni daga birnin tarayya Abuja sun nuna cewa ginin wani fitaccen otal a Garki ya ruguje ranar Litinin, 1 ga watan Yuli kuma da yiwuwar rasa rayuka.
Labarai
Samu kari