Latest
Hukumar Kwastam ta kama dala $1.1m da Riyal 135,900 a Kano, a cikin wani fatikin dabino. Kotu ta ba da umarnin a kwace kudaden tare da mika su ga gwamnati.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai, ya bukaci masoyansa su biyo shi shafin TikTok domin yada tunaninsa game da siyasar Najeriya da jam’iyyarsu ta SDP.
Mallam Nasir El-Rufai ya zargi gwamnatin Kaduna da tsare Jafaru Sani bisa laifin da ba na hurumin jihar ba. Tsohon gwamnan ya yi Allah ya isa kan kama Jafaru.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-haren ta'addanci a wasu kauyukan jihar Kaduna. 'Yan bindigan sun tursasa mutane zuwa cikin daji.
Tsohon Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya yi magana kan matsayarsa a APC inda ya jaddada cewa har yanzu mamba ne na jam’iyyar kuma yana son a dinga kiransa haka.
Majalisar Wakilai ta amince da kudirorin haraji, ta soke bukatar karin VAT, ta samar da sabuwar Hukumar Haraji ta Najeriya, tare da kafa kotun korafe-korafen haraji.
Kungiyar shugabannin kananan hukumomi (ALGON) reshen jihar Kaduna, sun yabi salon mulkin Gwamna Uba Sani. Sun yi masa alkawarin goya masa baya a 2027.
Gwamna Bala ya ce yana shirye ya yi aiki da Peter Obi domin karfafa adawa a gabanin 2027, yayin da Obi ya jaddada cewa talauci ne tushen matsalar rashin tsaro.
Karamin ministan gidaje da ci gaban birane, Yusuf Abdullahi Ata, ya bi sahun masu yi wa Nasir Ahmad El-Rufai raddi kan sukar gwamnatin Shugaba Bola Tinubu.
Masu zafi
Samu kari