Latest
Tijjani Umar, sakataren din -din -din na Fadar Shugaban Kasa, ya gargadi ma’aikata game da cin amana da hakokin da aka daura masu yayin gudanar da aikin su.
A jihar Abia, NARD ta na zargin gwamna da kin biyan albashin watanni 19. Likitocin da ke yajin-aiki sun raina N5, 000 da ake biya a matsayin alawus din hadari.
Karamar hukumar Rano a Jihar Kano, a ranar Laraba ta amince da kafa dokar haramta tadi ko haduwa tsakanin samari da 'yan mata da dare a jihar, Premium Times ta
Wani jirgin helicofta da kawo yanzu ba a gano mallakar waye bane ya harbi wani jirgin ruwa mai dauke da fasinjoji daga Fatakwal zuwa Bonny a jihar Rivers, The P
Gwamnatin Ebonyi ta ce ba ta goyon-bayan a ware fili domin ayi kiwon dabbobi. Jihar Ebonyi ba za ta bukaci kudi domin a gina wasu wuraren kiwon dabbobi ba.
Akalla dakarun Sojin Amurka 12 ne suka rasa rayukansu sakamakon harin kunar bakin wake da ake zargin yan ta'addan ISIS suka kai tashar jirgin saman Afghanistan.
A kalla mutane bakwai ne wasu masu garkuwa da mutane suka sace yayin da suka kai hari a unguwar Zango a Samarun Zaria da ke jihar Kaduna, The Cable ta ruwaito.
Sarkin Musulmi ya bada labarin yadda aka taba birne gawawaki 76. Sultan ya yi kira ga jam’in tsaro su magance matsalar ba tare da an nei taimakon kasashen waje.
Tsohon mataimakin shugaban kasa kuma dan takaran kujeran shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya bayyana dalilin da yasa ya dade ba ya Najeriya tun bara 2020.
Masu zafi
Samu kari