Latest
Za a ji yadda takarar ‘Dan Gwamna El-Rufai ta fatattaki ‘Dan Majalisan Kaduna daga AP bayan ya gane Bello El-Rufai ne wanda APC za ta ba takara a yankin a 2023.
Miyagun ‘Yan bindiga sun yi alkawarin cigaba da kashe ‘Yan Majalisan Anambra. An tsinci wata takarda da ta ce ‘yan bindigan za su cigaba da kashe ‘yan majalisa.
Wasu tsagerun yan bi diga sun aikata mummunan ta'adi a yankunan kananan hukumomi biyi ɗa ke jihar Anambra, aƙalla uwa da ƴaƴanta hudu suka mutu yayin harin.
Zaben fitar da gwanin ‘Yan takarar Jam’iyyar PDP ya kare a rikici da tashin-tashina. Ana zargin Miyagu sun sace masu kada kuri’a wajen zaben tsaida ‘Dan takara.
Gwamnan Jihar Ebonyi, Dave Umahi, a ranar Lahadi ya jinjina wa kokarin da gwamnati mai ci yanzu kan tafiyar da al'amurran kasar, rahoton Channels Television.
Babagana Zulum, gwamnan Jihar Borno, ya ce Shugaba Muhammadu Buhari zai taka muhimmin rawa wurin zaben dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, rahoton The P
Rundunar yan sandan jihar Neja sun yi ram da wasu mutane biyu bayan sun cece su daga hannun fusatattun matasa sakamakon samun su da aka yi da gawar wani yaro.
Gwamnatin tarayya ta nada Mr Anamekwe Nwabuoku matsayin sabon mukaddashin Akanta Janar na tarayya. Sakataren din-din-din ma'aikatar kudi, kasafin kudi da tsare
Gabannin zaben fidda dan takarar shugaban kasa na APC mai mulki wanda za a yi a ranar Lahadi mai zuwa, yan takara daga yankin kudu maso gabas sun shiga labule.
Masu zafi
Samu kari