Latest
Gwamnonin jam'iyyar APC gudana biyu sun ziyarci shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, game da babban taron jam'iyya dake tafe a ranar 26 ga watan Fabrairu, 2022.
Garuruwan da ke da ke tsakanin Jihar Gombe da Jihar Adamawa a arewa maso gabashin kasar nan, sun rikice bayan wani rikicin ya afka garin Nyuwar da ke Jihar Gomb
Tsohon shugaban jam’iyyar APC na Jihar Filato, Hon. Latep Dabang da daruruwan mabiyan sa sun koma jam’iyyar PDP daga jam’iyyar APC, Vanguard ta ruwaito. Dama an
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya ba jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) tabbacin cewa kwanan nan za ta tarbi masu sauya sheka daga jam'iyyu.
Gwamnan Jihar Ebonyi David Umahi ya bada umurnin dakatar Babban Sakataren Hukumar Bada Agajin Gaggawa na Jihar Ebonyi, Mr Ozioma Eze ba tare da bata lokacin ba,
Indiya - Duk da rufe makarantu, har yanzu ana cigaba da zanga-zanga kan Hijabi kan hana mata Musulmi saka Hijabi a wata kwalejin jihar Karnataka da ke kudancin.
Hukumar rarraba wutar lantarki na Ibadan, IBDEC, ta ce Gwamnatin Jihar Oyo, ba bisa ka'ida ba, ta rufe mata ofisohinta saboda yanke wutar lantarki na Sakatariya
Mutane sun dauke kafa daga ofishin mataimakin gwamnan jihar Zamfara, Barista Mahdi Aliyu Muhammad, biyo bayan shirin tsigeshi da majalisar dokokin jihar ke yi.
Kwamitin majalisat dokokin tarayya ya baiwa ministocin Najeriya wa'adin kwanaki bakwai kacal su bayyana a gabansu kan rahoton ofishin Audita Janar na ƙasa.
Masu zafi
Samu kari