Latest
Tsohon mai tsaron bayan ya bayyana matsin rayuwa da ya shiga a baya-bayan nan wadda hakan yasa ya fara amfani da motarsa kirar Sienna domin yin kabu-kabu ya ciy
Dan takarar shugaban kasa a karkashin jam'iyyar APC a 2023, Dr Ibrahim Bello Dauda, ya koka kan rashin kwazon da APC ta yi a zaben kananan hukumomi da aka yi a
Nathaniel Ikyur, babban sakataren watsa labarai na Samuel Ortom, gwamnan Jihar Benue, ya ce mai gidansa bai tsani Shugaba Muhammadu Buhari ba. Da ya jawabi a ra
An yi wa karamar ministan babban birnin tarayya Abuja, FCT, Hajiya Ramatu Tijjani Aliyu, a yayin da ta ke mika satifiket ga zababbun shugabannin kananan hukumom
Gwamna Babagana Zulum na Jihar Borno, a ranar Juma'a, ya raba wa matasa 152 da suka tuba da dabanci Naira miliyan 100, domin su ja jari su fara sana'a, Daily Ni
Naziru M. Ahmed ya ba tsohuwar ‘yar wasar kwaikwayo a Kannywood, Fati Usman kyautar kudi. Mawakin ya bayyana dalilin da ya sa ya yi wannan babban abin alheri.
Shugaban jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na jihar Katsina, Muhammad Sani Alu, ya yi fashin baki kan rikicin da ya barke a garin Daura, mahaifar Buhari
Wasu dandazon mutane sun sake ficewa daga jam'iyyar All Progressives Congress, APC a jihar Niger sun koma PDP cikinsu har da Gwamna Abubakar Sani Bello. Kanin B
Yayin da babban gangamin APC ke kara matsowa a wannan watan, wani rikici ya barke a APC reshen ƙaramar hukumar Daura, inda Buhari jagoran jam'iyya ya fito.
Masu zafi
Samu kari