Latest
Rabiu Kwankwaso ya ce akwai ‘yan hanna ruwa gudu a LP. Kwankwaso ya bayyana matsalarsa da Peter Obi da yankin da zai fito da abokin takararsa a Jam’iyyar NNPP
Rabiu Kwankwaso ya hango cewa babu yadda za ayi Peter Obi ya kai labari a Labor Party. Kwankwaso ya ce magoya bayan Labour Party sun fito ne daga yanki daya.
Wasu tsagerun yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun yi awon gaba da wasu limaman cocin Katolika biyu a jihar Edo a ranar Asabar, 2 ga Yuli.
Dandazon jama’ar Musulmi sun halarci jana’izar babban daraktan masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood, Nura Mustapha Waye a yau dinnan 3 ga wata.
A kan hanyar su ta koma gida jihar Benuwai bayan kai gwamna Samuel Ortom filin jirgi. tawagar motar gwamnan ya shiga wani hatsari da ya rutsa da wata motar Golf
Rundunar sojojin sama tare da taimakon rundunar hadin gwiwa ta MNJTF ta kashe wasu mayakan ISWAP masu yawan gaske a karamar hukumar Marte da ke jihar Borno.
Tsagerun yan bindiga sun farmaki garin Angwan Baraya da ke masarautar Pyem, karamar hukumar Mangu ta jihar Plateau inda suke ta harbi kan mai uwa da wahabi.
Dakta Rabiu Musa Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar New Nigeria People’s Party, NNPP, a ranar Asabar, ya ce amincewa da zama mataimakin duk wani d
Wasu mabiya addinin Kirista a karamar hukumar Kachia dake kudancin jihar Kaduna sun taya musulmi yanke ciyawa a wani masallaci da ake shirin yin sallar idi.
Masu zafi
Samu kari