
Latest







Jami'an ma'aikatar filaye tare da yan sanda sun rufe ofishin Lauya Nureini Jimoh, SAN, da ke 16c Murtala Mohammed Wy a Kano, Daily Nigerian ta ruwaito. Mr Jimoh

Wasu fusatattun yan acaɓa sun lakada wa jami'an yan sanda dukan tsiya a Legas, hukumar yan sanda ta gurfanar da su a gaban kotun majistire dake jigar Legas.

Raphael Okeowo yace Ubangiji ya yi masa nuni, ya ga Bola Tinubu a kujerar Shugaban kasa. Magoya baya sun ce Tinubu bai tsufa da ya yi takarar shugaban kasa ba.

Wata mata mai yara uku tana daya daga cikin dalibai kadan da su ka kammala jami’ar jihar Ilori da sakamako mafi daraja a taron yayen dalibai da aka yi. Mrs Omot

Wasu tsagerun IPIB sun hadu da fushin sojojin Najeriya yayin da suke kokarin yin awon gaba da wasu ma'aikatan jinya da likitoci a wani yankin jihar Imo. An shek

Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum, ya bayyana cewa gwamnatinsa na shirin ɗaukar nauyin mrayun da yan sakai suka bari 500 da iyayensu mata .

Wani kwastoma ya shigo banki a fusace dauke da igiya ya kuma yi yunkurin zai halaka kansa saboda zunzurutun kudi N450,000 da ya ce an cire masa daga asusun ajiy

Majinyata sun kai karar wani Likita da Malamar jinya da suka saba yin lalata cikin asibiti, kuma hakan yayi sanadiyar dakatad da su, Mwananchi.co.t ta ruwaito.

Franka Mba, mai magana da yawun rundunar 'yan sandan Najeriya ya ce an cafke masu hannu a kai farmakin masallaci na jihar Neja. Suna daga cikin 'yan gidan yari.
Masu zafi
Samu kari