Latest
Gabanin zaben shugaban kasa na 2023, an yi ta samun badakalar batan takardun karatu a tsakanin ‘yan takarar shugaban kasa na APC, PDP da kuma sauran jam’iyyu.
Gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle ya kaddamar da sabuwar rundunar dakarun gadin al'umma wacce za ta magance ta'addanci na 'yan bindiga a jihar ta Zamfara.
Za a ji cewa Elder Godsday Peter Orubebe ya zama cikakken ‘dan jam’iyyar APC. Orubebe shi ne ya nemi ya kawo rikici lokacin tattara kuri’u a lokacin zaben 2015.
Tsohon shugaban kasar Najeriya Olusegun Obasanjo a murnar cikarsa shekaru 85 ya tuka babur din adaidaita sahu a titunan Abeokuta. Tsohon shugaban kasar ya cika
Dan takarar shuagaban kasa a jam’iyyar All Progressives Congress APC na zaben 2023, Asiwaju Bola Tinubu, zai bayyana Kashim Shettima ko Babagana Zullum a matsa
Mai Magana da yawun bakin dan tankarar shugabankasa a jam’iyyar Labour party LP, Mista Peter Obi, ya musanta rahoton dake nuna maigidansa mai tsaurin ra'ayin.
Hukumar zabe mai zaman kanta a jihar Katsina ta bayyana damuwarta kan yadda al,ummar jihar basa yin rijistar katin zabe na dindindin a sabbin rumfunan zabe 1,75
Tsohon dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar All Progressives Congress, Dr Nicholas Felix, ya yi korafin cewa dan takarar jam’iyyar, Asiwaju Bola Tinubu, ya kat
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya baro Lisbon, Portugal kuma ya dawo gida Abuja a ranar 2 ga watan Yulin shekarar 2022. Buhari Sallau, hadimin Shugaba Buhar
Masu zafi
Samu kari