Latest
Babbar kotun shari'a dake zamanta a karamar hukumar Bichi karkashin jagorancin Dr Bello Musa Khalid ta umurci hukumar yan sanda ta damke wasu mutum 10 kuma ta
Jam'iyyar NNPP ta garazaya babban kotun tarayya da ke Kaduna tana kallubalantar halascin yan takarar jam'iyyar APC a jiha. A karar da ke gaban Mai shari'a, Hadi
Wani matashi dan Najeriya da ke zaune a UK mai suna Jaja ya shawarci yan Najeriya da ke shirin kaura cewa ana fama da tsadar rayuwa don haka su zo da sihri.
Wani Na kusa da Shagari ya bada labarin kirkin da Sarauniya Elizabeth tayi wa Shugaban Najeriya da kuma hana a cafke tsohon Ministan Shagari, Ummaru Dikko.
Ma’aikacin gidan talbijin na kasar Argentina, Santiago Cúneo ya bude lemun kwalba a shirin kai tsaye yayin da yake sanar da labarin mutuwar Sarauniyar Ingila.
Wata kotun shari'a ta umurci hukumar yan sanda ta damke wasu mawaka 10 kuma ta bincikesu kan koyawa matasa rashin tarbiyya a kafafen ra'ayi da sada zumunta.
Jami'an rundunar yan sandan Najeriya reshen jihar Zamfara sun yi nasarar kama wani mai suna Isiyaku Babangida, kasurgumin dan bindiga da ake nema ruwa a jallo.
Kungiyar Ohanaeze Ndigbo, ta bukaci gwamnatin tarayya da ta yi watsi da kiran da aka yi mata na sauya sunan jami’ar NSUKKA zuwa na Marigayiya Sarauniyar Ingila.
Shugaban kasar Kenya Uhuru Kenyatta ya ayyana kwanaki uku na hutu don a kasarsa don zaman makoki na rasuwar Sarauniya Elizabeth II, NTV ta rahoto. A cikin wata
Masu zafi
Samu kari