Latest
Yan bindiga sun sace wani babban jami'in dan sanda mai suna Abdulmumini Yusuf a daren ranar Talata a garin Ogidi a karamar hukumar Ilori ta Yamma a Jihar Kwara.
Zababben Prelate na cocin Methodist ta Najeriya, Most Rabaran Oliver Ali Aba, ya bayyana mataimakin shugaban kasa, VP, Yemi Osinbajo a matsayin wanda kirista z
An amincewa Hukumar yaki da rashawa ta EFCC ta gurfanar da Sanata Stella Adaeze Oduah ta jam'iyyar All Progressives Congress, APC, kan zargin almundahar kudi fi
Jam'iyyar ADC ta sanar da korar dan takararta na shugaban kasa Dumebi Kachikwu da abokin takararsa, Ahmed Rufai a hukumanci yayin da ake ci gaba da shirin zabe.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP, Rabiu Kwankwaso, a ranar Laraba, ya kaddamar da ofishin jam'iyyar a Jihar Legas. A wurin bikin kadamarwar ofishin d
Babbar jam'iyyar hamayya ta ƙasa PDP ta ɗage gangamin tarukan yakin neman zaben shugaban kasa a wasu jihohi kan wani ci gaɓa da aka samu a rikicin Atiku da Wike
Bidiyon wata budurwa 'yar Najeriya da ta yiwa kaninta rajistar makaranta a jami'ar Cotonou ya yadu a intanet, jama'a da dama sun tofa albarkacin bakinsu a kai.
A ranar Laraba12 ga watan Oktoba ne wasu mambobin APC akalla 2000 suka sauya sheka zuwa jam'iyyar PDP ta dawa a jihar Yobe dake Arewa maso Gabashin Najeriya.
Awanni bayan bude kamfen shugaban kasa na jam'iyyar PDP a Uyo, wata kungiyar masu tallata Atiku ta ce ta gaji haka nan, ta janye goyon bayan da take masa .
Masu zafi
Samu kari