Latest
Jack Dorsey, tsohon mai kamfanin Twitter ma kirkirar wata sabuwar manhajar sada zumunta wacce za ta zama mai kama da kishiya ga sauran kafafen sada zumunta.
A yayin da babban zaben shekarar 2023 ke karatowa, wasu jiga-jigan jamiyyar All Progressives Congress, APC, na hannun daman Amaechi sun rika fita daga jam'iyya
Wata budurwar Najeriya mai amfani da suna @SandraOse_ tayi suna a yanar gizo, ta bada labarin saurayinta mai suna Izuchukwu ya rabu da ita ya auri Balarabiya.
Kuma dai, kamfanin jirgin Emirates ya ce daga yanzu ba zai sake jigilar fasinjoji zuwa Najeriya ba saboda rike masa makudan miliyoyin daloli da Najeriya tayi.
Gwamnatin tarayya ta biya lakcarorin jami’a dake karkashin kungiyar malamai masu koyarwa ta ASUU albashin kwanaki 18 na watan Oktoba,Legit.ng Hausa ta tabbatar.
Ana saura watanni takwas karewar wa'adin mulkinsa matsayin gwamna, NyesomEzenwo Wike na Rivers ya yi manyan nade-nade na dubunnan mutane lokaci guda daya kacal.
Gwamna Nyesom Wike na jihar Rivers ya fara rantsar da hadiman siyasa na musamman guda dubu dari da ya nada a jiharsa yayinda ake shirye-shiryen zaben 2023.
Yayin da ake tunkarar zaɓen 2023, rikicin cikin gida na cigaba da tarwatsa jam'iyyar PDP, tsohuwar shugabar mata a jihar Gombe, Mole Istifanus, ta yi murabus.
Kimanin wata guda bayan tabbatar da su da majalisar dattawan Najeriya tayi, shugaban hukumar INEC ya ranstar da sabbin kwamishanoni a hukumar mutum 19 yau.
Masu zafi
Samu kari