Latest
Wasu abubuwa ne muhimmai da zasu faru a wannan shekarar wanda baza a sake ganin su a tarihin Nigeria ba, wanda suka hada da babban zaben shekarar 2023 da za'ai
‘Dan takaran kujerar shugaban kasa a jam’iyyar NNPP a zabe, Rabiu Kwankwaso ya yi wa Olusegun Obasanjo da Edwin Clark raddi a kan Peter Obi da suke marawa baya.
A yau Gwamnonin G5 da ke fada da Atiku Abubakar a PDP za su bayyana matsayarsu. Gwamnonin za su duba yadda siyasar Jiharsa ta ke tafiya ne kafin su tsaida wani
Mummunan hatsarin ruwa ya ritsa da sama da mutum 100 a kananan hukumomin Koko da Nesse a jihar Kebbi.Manoma 10 sun rasa rayukansu amma ana cigaba da ceto wasu..
Yan bindiga sun farmaki garin Sapele da ke jihar Delta inda suka kashe wani kansila na yankin Warri ta arewa, Bigha Grikpa, da wasu mutum uku a ranar Laraba.
Za a samu labari cewa daga 2017 zuwa 2021, binciken da Jami’an EFCC suka gudanar ya tona cewa N12,998,963,178.29 aka biya barayi da nufin tallafin man fetur.
A wurin taron neman kuri'un al'umma da jam'iyyar APV ta gudanar a Kano, gwamna Bagudu ya karyata jita-jitar da ake yadawa cewa wasu gwamnonin APC sun ci amana.
Rundunar yan sandan jihar Kano ta bayyana cewa an gano wani mutum da matarsa kwance babu rai a kan gadonsu na aure a karamar hukumar Dawakin Tofa da ke jihar.
Faruk Malami Yabo ya nemi takarar tikitin gwamna na jam’iyyar All Progressive Congress (APC), a yayin zaben fidda gwani kafin ya bar wajen kan zargin magudi.
Masu zafi
Samu kari