Latest
Gwamnatin jihar Anambra ta bada umurnin dakatar da dukkan gidajen caca wato casina da gidajen wasan gyam a jihar. A cewar The Punch, an bada wannan umurnin ne b
Shugaba Muhammadu Buhari yana halartar wani taro don karrama tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan da wasu manyan yan Najeriya 43 da lambar yabo na ayyukan yi
Wata majiyar dangi mai karfi ta bayyana cewa, Allah ya yiwa Tunde rasuwa ne a ranar Juma'a 21 ga watan Oktoba a asibitin birnin Landan ta Burtaniya a Turai.
Tsohon kwamishinan hukumar zabe INEC, a Jihar Akwa Ibom, Mike Igini, a jiya ya ce yan siyasa da ke fatan za su yi magudi za su sha mamaki a zaben 2023, Vanguard
Binciken kudin da aka yi, ya nuna NNPC ya kashe Naira biliyan 780 a 2021. N7.5bn sun tafi wajen samar da tsaro, yayin da aka batar da N2.7bn domin a biyan haya
Benue, Makurdi - Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom, ya bayyana cewa Peter Obi, dan takarar shugaban kasa karkashin jam'iyyar LP zai zaba, rahoton Vanguard.
Kotu koli ya tabbatar da Kakakin majalisar dokokin jihar Delta, Sherrif Oborevwori, matsayin sahihin dan takaran gwamnan jihar karkashin jam'iyyar adawa(PDP).
Burin budurwa mai shekaru 27, Mbagwu Amarachi Chilaka ya cika bayan da ta kammala digirinta a jami'ar jiha ta Imo bayan shafe shekaru tana neman gurbin jami'a.
Jam'iyyar New Nigerian Peoples Party (NNPP) na zargin Abba Ganduje, dan gidan gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Ganduje da karkatar da wasu dukiyoyin jihar.
Masu zafi
Samu kari