Latest
Babban Limamin Masallacin Jami'ar Skyline dake jihar Kano kuma babban Malamin addini, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya samu albarkar karin Aure yau juma'atu.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Bola Ahmad Tinubu ya yi alkawarin yiwa hukumar 'yan sanda garambawul idan aka zabe shi a 2023 mai zuwa nan kusa.
Ministan Sadarwa da Tattalin arzikin zamani, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami ya lashe lambar yabon kirkire-kirkire na ilmin zamani da gwamnatin Najeriya tayi.
Wani bidiyo da muka samo daga jaridar Daily Trust ya nuna lokacin da dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ke sauka daga jirgi a dawowarsa
Wani shahararren karen ‘yan sanda yayi suna, ya zama abun nuni a Brazil bayan shuhurar da yayi a kafafen sada zumuntar zamani. Yana yawo da bindiga da gilashi.
Mai marataba sarkin zazzaun kuma uba ga hukumar da ke kula da kasuwar duniyar kasa da kasa ta Kaduna (KADCCIMA), Ambasada Ahmed Nuhu Bamalli, ya yi kira ga arew
Shugaba Muhammadu Buhari ya jagoranci taro don karrama wasu manyan yan Najeriya arba'in da hududa lambar yabo bisa ayyuka da hidima da suka yiwa kasar nan.
Tawagar kamfen din tallata dan takarar shugaban kasan PDP za ta karkata zuwa jihar Edo a ranar Asabar 22 ga watan Oktoba domin gudanar da gangamin lasawa...
Wasu masu garkuwa da mutane kimanin su 10 sun kai hari wani masallaci a Jalingo, babban birnin Jihar Taraba a ranar Alhamis. Maharan sun kashe mutum daya sun ku
Masu zafi
Samu kari