Latest
Jami'an yan sanda na jihar Ondo sun tabbatar da tsinto wani magidanci da matarsa a sume cikin gidansu da jinjirinsu a mace.An fara gudanar da bincike kan lamari
Gwamnan jihar Imo, Hope Uzodinma, ya sallami kwamishinan kwadugo daga kan mukaminsa sakamakon sabanin da ya shiga tsakanin gwamnatin Imo da kungiyar kwadugo.
Biyo Bayan Kamfen ɗin APC Daya bar Baya da Ƙura, Faɗa ya Ɓarke, Inda Ƴan Jagaliya Suka Harbi Jami'in Ɗan Takarar Gwamna da Bindiga, A Yayin da Zarge Zarge Yayi
Sanata Barau Jibrin wanda aka fi sani da Maliya ya shiga takarar neman kujerar shugaban majalisar dattawan tarayya bayan tsallake guguwar jam'iyyar NNPP a Kano.
Gwamnan Jihar Kaduna malam Nasiru Elrufai yace Tunda yake gwamna Sisin Yan Kaduna Bai taba ci ba da sunan sata, Wanda ya karyata Yazo mu dafa kur'ani mai girma
Wani dan jarida mai gabatar da shiri a rediyo da aka fi sani da Baba Bintin ya rasu yayin da ya ke takawa a kasa zuwa wurin aiki a garin Ibadan a jihar Oyo.
Yayinda ake saura yan kwanaki kalilan zaben gwamnonin jiha a Najeriya, Legit Hausa ta tattaro muku jerin yan takara kujerar gwamna karkashin jam'iyyar PDP.
Ku yafe min dan Allah,Na Tuba Domin ba Laifi na bane, na Birki ne, Inji Direba Dan Katobara Daya Ja Mota ta Haɗu da Jirgin Ƙasa a Lagos 6 Suka Sheka Barzahu
Wata amarya ta bayyana kudin da ita da mijinta suka kashe lokacin da sukayi aurensu na farko a cikin kotu kuma ta baiwa mutane shawara su yi hakan idan zai fi.
Masu zafi
Samu kari