Latest
Wani dan Banga ya bindige wani mutum kan ya kula budurwarsa a jihar Ribas. Kwamishinan 'yan sandan jihar, ya koka kan yawaitar 'yan banga, wadanda a lokuta da.
Wata yar Najeriya ta ankarar da iyaye su yi taka tsan-tsan kana su rika bincikar litatttafan karatun 'ya'yansu domin tabbatar da abubuwan da ke ciki suna layi.
Kungiyar Fastoci da Limamai na Kiristoci ta bayyana goyon bayanta ga shugabancin Abdulaziz Yari a majalisar dattawa ta 10, kungiyar ta ce yafi kowa dacewa.
Gwamnan jihar Filato, Mista Caleb Mutfwang, ya dakatar da sabbin ma'aikatan da gwamnatin da ta sauka ta ɗauka watanni kaɗan gabanin ta sauka daga kan mulki.
Kotun shari'ar Musulunci da ke zamanta a Kano ta daure wata mata mai suna Habiba a gidan gyaran hali saboda zargin kiran kawarta da 'Sharmota' a shafin WhatsApp
Maryam Abacha, mai dakin marigayi tsohon shugaban kasa a mulkin soja, Janar Sani Abacha ya bayyana cewa ko kadan ba ta kewar fadar shugaban kasar Najeriya.
Gwamnan jihar Benuwai, Hyacinth Alia ya ce babu abin Samuel Ortom ya bari sai bashin N180bn. Da ya je ofis, Ali bai samu mota ko daya da zai rika zuwa aiki ba.
Rahotanni sun tabbatar da cewa jirgin ƙasa ya murkushe sojan Najeriya yayin da ya yi yunkurin tsallake layin dogo a kan babur a yankin PWD da ke Ikeja, Legas.
Wata kungiyar rajin kare hakkin 'yan Arewa, CNF, ta bukaci EFCC ta kama tsohon ministan sufurin jiragen sama a lokacin Buhari, Hadi Sirika. Kungiyar dai na.
Masu zafi
Samu kari