Latest
Babbar Kotun shari'a mai zama a Abuja ta amince da buƙatar tsohon gwamnan babbam bankin Najeriya, Godwin Emefiele, ya bada umarnin a sake shi babu sharaɗi.
Shugaban majalisar wakilan tarayya, Tajudeen Abbas, ya bayyana cewa mai yiwuwa shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sa hannun kan karin kasafin kuɗin 2023.
Kotun ɗaukaka ƙara mai zama a Abuja ta tabbatar da hukuncin Kotun zaɓe na ayyana zaben mazaɓar Birni kudu/ Buji ta tarayya a matsayin wanda bai kammala ba.
Wata yar Najeriya ta bayyana yadda take samun daloli ta hanyar siyar da ganyen ayaba a turai. Ta nuna yadda take tattara ganyen don amfani da shi wajen yin alale.
Babban Bankin Najeriya, CBN ya bayyana cewa yawan cire makudan kudade da mutane ke yi a bankuna shi ne dalilin karancin kudade da ake samu a wasu wurare.
Bola Tinubu ya fadi inda Najeriya za ta koma samun kudin shiga a maimakon fetur, za a yaki masu hako ma’adanai a boye, sannan za a kawo tsare-tsaren saukaka harkar.
Kungiyar AHOUN ta kamfanoni masu kula da zirga-zirgar zuwa aikin Hajji, ta yi nuni da cewa za a iya samun ƙarin kuɗin zuwa aikin Hajji a shekarar 2024.
Wata dattijuwa ta koka kan kaɗaicin da ya dame ta saboda rashin samun mijin aure ko saurayin da za su yi soyayya. Dattijuwar na neman mojin aure ido rufe.
Mrs Ayinle ta roki kotu da ta datse igiyar aurenta kasancewar yanzu babu wata soyayya tsakaninta da mijinta, uwa uba kuma sun kwashe shekaru 2 ba tare da haihuwa ba
Masu zafi
Samu kari