Latest
Kungiya mai goyon bayan shugaba Bola Tinubu ta bukaci yan Najeriya su kara juriya domin ciyar da Najeriya gaba. Shugaban kungiyar, Dahiru Hammadikko ne ya yi bayanin
Rundunar ‘yan sandan Katsina ta musanta labarin cewa 'yan ta'addan da suka kai hari jihar sun kashe mutane 40 kamar yadda aka yayatawa a wasu wuraren.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya caccaki wasu manufofin da gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ta aiwatar. Ya ce an tafka kuskure wajen aiwatar da su.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya samu goyon bayan hakimai 40 cikin 65 na jihar. Hakan na nufin cewa mafi rinjayen hakiman Kano sun yi mubayi'a ga sabon sarki.
Mai martaba sarkin musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar III ya bayyana bara da almajirai ke yi a matsayin babbar matsala a harkar karatun allo a fadin Najeriya.
Gwamnatin jihar Kano ta hannun mataimakin gwamna, Aminu Abdulsalam Gwarzo, ta nemi afuwar Nuhu Ribadu kan zarginsa da hannu a rikicin masarautar Kano.
Rundunar sojojin Najeriya ta musanta cewa jami'anta na da hannu a rikicin masarautar Kano. Rundunar ta ce an tura sojojin ne domin hana karya doka da oda.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta ce ta gano shirin tayar da tarzoma a jihar da wasu bata gari ke yi. Ta yi gargadin cewa za ta cafke duk masu hannuna shirin.
Mai martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya nada Hajiya A’in Jafaru Fagge a matsayin Jakadiyar Sarkin Kano. Nadinta na zuwa kwana biyu bayan karbar mulki.
Masu zafi
Samu kari