Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta tura sababbin na’urorin kariyar sama, ta ce za ta kwace cikakken iko kan sararin samanta yayin yaki da kasashen Isra'ila da Amurka.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta tura sababbin na’urorin kariyar sama, ta ce za ta kwace cikakken iko kan sararin samanta yayin yaki da kasashen Isra'ila da Amurka.
Jarumin fim, Musa Mai Sana'a ya bayyana cewa yana halin lafiya bayan rade-radin cewa an masa dukan tsiya kan tallata shugaba Bola Ahmed Tinubu a jihar Kano.
Za a dawo haska shirin Gidan Badamasi zango na shida daga ranar 19 Disambar 2024, da misalin 6:00 na yamma, tare da barkwanci da salo mai ban sha'awa.
Hadiza Gabon ta tuna marigayi El-Muaz, wanda ya rasu a bikin mawaki Auta Waziri, tana cewa radadin rashin mutanen kirki baya gushewa daga zuciya.
DJ AB ya gamu da fushin mabiyansa kan bidiyon haraji, wasu sun ce lokacin sakin bidiyon bai dace ba, yayin da wasu suka zazzage masa tare da yi masa barazana.
Mutuwar El-Mu'az Birniwa ta haddasa ce-ce-ku-ce yayin da mawakan Kannywood suka shirya casu kwanaki biyar kacal bayan rasuwarsa, abin da ya fusata Nasiru Ali Koki.
'Yan sanda 'dauke da makamai' sun cafke fitacciyar 'yar TikTok a Arewa, Khadija Mai Bakin Kiss a titin gidan Zoo da ke jihar Kano. Momee Gombe ce ta sa aka yi kamun.
Bayan kwanaki ana ce-ce-ku-ce, Khadija mai bakin kiss ta fito ta wanke Momee Gombe daga zargin madigo. Khadija ta ce karyata shirga da ta ce tana da bidiyon Momee.
Rahama Sadau ta ce fim hanya ce ta isar da sakon rayuwa, ba kawai don daukaka ba, kamar yadda aka gani a wajen haska fim dinta na 'Mamah' a kasar Saudiya.
Mansura Isah ta shiga tsananin damuwa bayan 'yan damfara sun sace gaba daya kudin da ta mallaka a asusun bankunanta biyu. Tsohuwar jarumar ta ce yanzu ta talauce.
Mawaki kuma jarumi Adam A Zango ya shirya babban casu. A wani bidiyo da ya wallafa a intanet, an ga daruruwan masoya suna nishadantuwa da wakokin Zango.
Labaran Kannywood
Samu kari