A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na ci gaba da zama a hannun hukumar yaki da rashawa ta ICPC duk da an bayar da belinsa.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na ci gaba da zama a hannun hukumar yaki da rashawa ta ICPC duk da an bayar da belinsa.
Gwamnatin China ta bayyana rahoton leken asiri da ya nuna tana shirin tura sababbin makamai zuwa Iran a matsayin kirkirarren labari, ta shirya tunkarar Amurka.
Wasu mutane biyu daga Najeriya za su yi zaman yari a Amurka bisa yaudarar wata mata dala 560,000 ta hanyar soyayyarƙarya, inda suka yi amfani da sunan “Glenn Brown.”
Shugaban kasar Ghana, John Mahama ya yi kuskuren kiran Bola Tinubu da shugaban Ghana lamarin da ya tayar da kura. Lamarin ya jefa mutane a mamaki.
Bidiyon Faston Cocin Angelican a otel tare da budurwa ya tada cece-kuce a Kenya, inda ake zargin an hada baki don kamashi da neman kudi da bidiyon.
Kungiyoyin Bokaye sun yin alkawarin yin amfani da rundunonin aljannunsu kan duk kasashen da ke yi wa Nijar zagon kasa. Bokayen sun yi alkawarin yakar makiya.
Shugaba Akufo-Addo na kasar Ghana ya dakatar da jawabinsa na ƙarshe kan yanayin ƙasa don tabbatar da cewa an kula da lafiyar mai tsaronsa wanda ya fadi.
Wani mashayin jami'in 'yan sanda a Zambia ya saki masu laifi 13 don su je su yi murnar sabuwar shekara. Ana neman shi yayin da masu laifin suka tsere.
Yunkurin yin tafiye-tafiye ba tare da biza ba a Afirka na karuwa, inda a baya-bayan nan kasashe kamar Rwanda da Kenya suka bude iyakokinsu ga daukacin 'yan Afirka.
Yayin da ake ta ce-ce-ku-ce game da zargin shugaban kasar Nijar kan Najeriya, mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara ya soki Abdourahamane Tchiani kan kalamansa.
Shugaban Nijar, Abdourahamane Tian ya zargi Najeriya da cin dunduniyar kasarsa inda ya yi zargin Faransa da zubo masu yan ta'addan kungiyar Lakurawa.
Labaran duniya
Samu kari