Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Tsohon jagoran addini na kasar Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya rasa ransa sakamakon hare-haren Amurka da Isra'ila. Har yanzu Iran ba ta binne shi ba.
'Yan Najeriya masu shiga kasar Nijar da fasfon ECOWAS sun fara fuskantar kalubale da aka fara dakatar da su. Ana zargin ana dawo da wasu zuwa gida Najeriya.
FBI ta cafke Oba Joseph Oloyede, Sarkin Ipetumodu, bisa zargin satar kudaden tallafin COVID-19. Ya samu miliyoyin daloli ta hanyar takardun karya.
Wata Kungiya ta yi Allah wadai da kisan limamin masallaci a Afirka ta Kudu, Muhsin Hendricks tana kira ga hukumomi su bincika ko an kashe shi ne saboda akidarsa.
Majalisar Turai ta bukaci Najeriya ta saki Yahaya Sharif-Aminu tare da soke dokokin hukunta masu batanci da suka saba wa yarjejeniyoyin kasa da kasa da kundin mulki.
Limami kuma mai lura da masallacin Harami,Sheikh Dr Abdur Rahman As-Sudais ya gargadi masu nuna rashin ladabi a kabarin Manzon Allah SAW da ke Madina.
A farkon watan Fabrairu kasar Saudiyya ta sauya dokar shige da fice wacce za ta shafi Najeriya Najeriya, Algeria, Egypt, Ethiopia, Morocco, Sudan daTunisia a Afrika.
Tsohon shugaba, Sam Nujoma ya rasu yana da shekara 95. Ya jagoranci kwatar ’yancin Namibia daga Afrika ta Kudu, kuma an san shi da tsayuwa kan muradun mutanensa
Wani karamin jirgin sama na haya da ya ɗauko mutum tara da matuƙi ɗaya ya ɓace bat a sararin samaniya a jihar Alaska a ƙasar Amurka, jami'ai sun fara bincike.
A tsawon shekaru, tallafin Amurka ga Najeriya ya fi karkata kan muhimman fannoni kamar lafiya, tsaro, da ci gaban tattalin arziki don magance kalubalen gaggawa
Labaran duniya
Samu kari