Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Takunkumin Amurka ya shafi ’yan Najeriya masu neman shiga kasar matsayin masu zama na dindindin, dalibai, yan kasuwa, masu yawon bude ido da wasu nau’o’in biza.
Japan - Tsohon Firayim Ministan Japan, Shinzo Abe, wanda aka harbe shi a lokacin da yake jawabi gabanin zaben majalisar dattawa da za a yi ranar Lahadi, ya mut.
Ma'aikatar aikin Hajji ta Saudiyya ta sanar da korar wani shugaba da wani babban jami'i a daya daga cikin kamfanonin aikin Hajji da ke gudanar da ayyukan hajji.
A Yau Alhamis ne Firaministan Birtaniya Mista, Boris Johnson zai sauka daga mukamin shugabancin jam’iyyar ta Conservatives. Rahoton BBC HAUSA Mista Johnson
Wata coci a kasar Afrika ta kudu ta yi wa 'yan matan cocin gwaji da tantancewa kan budurcinsu kuma ta bai wa kowacce budurwa satifiket matukar ta tsallake.
Rahotanni sun bayyana yadda Sarkin, Victor Hugo Sosa na kauyen Pedro Humelula ya auri kada da ke sanye da rigar aure tare da kulla alakar aure ta hanyar sumba.
Yau ake jin hukumar Aikin Hajji Ghana Sun batar da Paspo din maniyata aikin hajji bana sama da 176, wanda hakan ya sa basu samu tafiya aikin hajjin bana ba.
Mazauna wani kauye a kasar Zambia sun cika da mamaki bayan wata mata tayi wuff da makwabcin da katangarsu ke jikin gidansa bayan mijinta ya kwanta jinya tsawon.
Saura kwanaki wa’adin da Saudi ta bada, amma mafi yawan Maniyyata ba su bar Najeriya ba. Daga Lahadi, babu wani jirgin da ya dauko Maniyyata za a bari ya sauka
Kanhaiya Lal, wani mutum 'dan kasar Hindu ya rasa ransa a Rajasthan da ke Indiya bisa zarginsa da goyon bayan wanda yayi batanci ga shugabanmu Annabi Muhammad.
Labaran duniya
Samu kari