Gwamnatin China ta bayyana rahoton leken asiri da ya nuna tana shirin tura sababbin makamai zuwa Iran a matsayin kirkirarren labari, ta shirya tunkarar Amurka.
Gwamnatin China ta bayyana rahoton leken asiri da ya nuna tana shirin tura sababbin makamai zuwa Iran a matsayin kirkirarren labari, ta shirya tunkarar Amurka.
Wasu shugabannin duniya da suka kasance Musulmi sun je Vatican bikin nada sabon Fafaroma Leo a Vatican. Bola Tinubu, shugaban Morocco da Albania sun je bikin
Sarki Muhammadu Sanusi II ya ziyarci kasar Amurka yayin wani taron tsofaffin daliban da suka yi karatu da su a Lagos. Ya ziyarci cibiyar sararin samaniya ta NASA.
Tsohon shugaban Amurka Joe Biden, mai shekara 82, na fama da cutar daji mai tsanani da ta bazu zuwa ƙasusuwansa, tuni shugabanni suka fara yi masa fatan samun sauki.
Wata mata ta yanke al'aurar mijinta a Brazil ta hada miyar wake da ita da wasu sassan jikinsa. Matar ta ce ta aikata haka ne domin ta kama shi yana kallon batsa
An gurfanar da fitaccen mawaki, Chris Brown a Manchester kan zargin kai hari da kwalba; kotu ta ƙi bayar da belinsa, kuma an tura shi zuwa gidan yar zuwa Yuni.
NAHCON ta tabbatar da cewa mahajjata za su ci abinci mai tsafta da gina jiki, tare da tsauraran matakan sa ido da hana sinadarai da kayan da suka lalace.
Kasar Saudiyya ta samar da wata manhaja ta musamman domin masu karatun Al-Kur'ani mai girma. Sheikh Sudais ya ce mahajjata da sauran Musulmi za su amfana da ita.
Ofishin babban lauyan jihar Jalisco, da ke Mexico, ya ce wani da ya shiga shagon gyaran gashinta ne ya harbe 'yar TikTok din har lahira, yayin da take nadar bidiyo
Tsohon shugaban ƙasar Uruguay, José Mujica watau Pepe, wanda ake wa laƙabi da shugaban ƙasa mafi talauci a duniya ya mutu yana da shekara 89 a duniya.
Labaran duniya
Samu kari