Gwamnan jihar Jigawa, Umar Namadi, ya dauki matakin ladabtarwa kan wasu daga cikin hadimansa. An bayyana cewa an dakatar da hadiman ne sai baba ta gani.
Gwamnan jihar Jigawa, Umar Namadi, ya dauki matakin ladabtarwa kan wasu daga cikin hadimansa. An bayyana cewa an dakatar da hadiman ne sai baba ta gani.
Kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta bayyana cewa tana da sharadin da take son a cika kafin ta kulla yarjejeniya da Amurka kan yakim Gabas ta Taakiya.
Kasashen Birtaniya, Canada da Austalia sun bi sahun masu amince da kafa kasar Falasdinu. Ana sa ran wasu kasashe za su bi bayansu a taron majalisar dinkin duniya.
Mutane da kungiyoyi sama da 50 ne suka taru a birnin London domin adawa da shugaban Amurka, Donald Trump da ya ziyarci Birtaniya. Suna adawa da kai hari Gaza.
Kasar Saudiyya ta kulla yarjejeniyar tsaro da Pakistan mai makaman nukiya bayan yawan hare haren Isra'ila a Gabas ta Tsakiya. Kasashen za su kare juna.
Kasashen Afrika 4 ba su nuna goyon baya ga Gaza ko Isra'ila ba da aka kada kuri'a a majalisar dinkin duniya, Kamaru, Kongo, Sudan ta Kudu da Habasha na cikinsu.
Jamhuriyar musulunci ta Iran ta zartar da hukuncin kisa ta hanyar rataya kan mutumin da ya rika tura wa Isra'ila bayanan sirri, ta ce babu wanda za ta daga wa kafa.
Wata kotu a kasar Amurka ta yanke wa dan Najeriya hukuncin zaman gidan yari na watanni 96 bayan kama shi da hanni a damfarar Amurkawa Dala miliyan 6.
Wasu 'yan ta'adda sun hallaka mutane 22 a wurin da ake ibada a yammacin Nijar, lamarin da ya sake tayar da fargaba a yankin Tillaberi da 'yan jihadi ke addaba.
A labarin nan, za a ji cewa kotu a Zambia ta yi kakkausan suka ga masu tsafi da sihiri bayan an kama wasu da yunkurin kashe Shugaban Kasar, Hakainde Hichilema.
Binciken majalisar dinkin duniya ya nuna cewa kasar Isra'ila ta yi kisan kare dangi a Gaza. Rahoton ya ce an kashe yara da mata tare da rusa makarantu da asibitoci.
Labaran duniya
Samu kari