An dauke Yair Netanyahu, ɗan fari na Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu, daga kasarnAmurka zuwa Isra’ila bayan samun barazanar kai masa hari.
An dauke Yair Netanyahu, ɗan fari na Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu, daga kasarnAmurka zuwa Isra’ila bayan samun barazanar kai masa hari.
Hukumar FBI ta kasar Amurka ta fitar da sunaye da hotunan yan Najeriya hudu da take nema ruwa a jallo kan zargin sikata dambarsr makudan daloli ta intanet.
Jakadan Iran a Rasha, Kazem Jalali, yi yi magana da kakkausa murya kan Amurka. Kazem Jalali ya gargadi Amurka kan ka da ta kashe Mojtaba Khamenei.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya sake yin magana kan yakin da kasarsa ke yi da Iran. Donald Trump ya bayyana cewa Amurka ta yi nasara kan Iran.
Gwamnatin Koriya ta Arewa karkashin Kim Jong Un ta harba makamai masu linzami 10 bayan jin motsin Amurka da Koriya ta Kudu a kusa da shi a Koriya ta Kudu.
An harba makamai masu linzami kusa da ofishin Jakadancin Amurka a Bagadaza yayin da ake cigaba da yaki. Harin ya shafi wajen saukar jiragen Amurka a Iraq.
A labarin nan, za a ji cewa matakin da gwamnatin Amurka ta dauka na sassauta takunkumin da ta kakaba wa Rasha ya jawo suka daga sauran kasashen Turai.
Kungiyar Hezbollah da ke ayyukanta a kasar Lebanon ta kai hare-hare kan Isra'ila. Hezbollah ta kai hare-hare a wurare da dama da suka hada da Arewacon Isra'ila.
Rahotanni da suka fito daga Saudiyya sun nuna cewa Iran ta kai farmaki kan jirgagen Amurka guda biyar da ke wani sansanin soja da sojojin Amurka ke cigaba da zama.
Shugaba Donald Trump ya nuna cewa ya yi nasara a kan Iran, amma har yanzu masana na ganin bai ka ga nasara ba saboda wasu dalilai da suka hada da toshe Hormuz.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya kai mummunan hari tsibirin Kharg da ke dauke da arzikin man Iran. Iran ta yi martan da cewa za ta dauki fansa a harin da aka kai.
Labaran duniya
Samu kari