A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran da ke zaman sulhu da Amurka a Islamabad ta ja kunnen Trump a kan duk wani yunkuri na bi ta mashigar Hormuz da karfi.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran da ke zaman sulhu da Amurka a Islamabad ta ja kunnen Trump a kan duk wani yunkuri na bi ta mashigar Hormuz da karfi.
Kasar Saudiyya ta amince da ba alhazan Iran mafaka har zuwa lokacin da za a samu aminci a kasarsu. Saudiyya ta yi Allah wadai da harin da Isra'ila ta kai Iran
Kasar Iran ta sanar da toshe hanyar jirgin ruwa ta Hormuz da ake bi domin jigilar mai a duniya. Toshe tashar jirgin zai iya shafar tattalin arzikin duniya.
Wasu rahotanni sun tabbatar da cewa ƙasar Iran ta kai hari da makamai kan Isra'ila a matsayin ramuwar gayya duk da gargaɗin Donald Trump na Amurka.
Matuƙin jirgin Air India da ya yi hatsari ya aika saƙo na gaggawa, yana cewa jirgin ya rasa ƙarfin tashi. An ce jirgin ya yi hatsari tare da hallaka mutane 242.
A makonnan, ana ta yaɗa cewa sojoji sun hanɓarar da Gwamnatin Shugaba Paul Biya na ƙasar Kamaru, bincike ya nuna wannan labari ba gaskiya ba ne, karya ce.
Kasar Isra'ila ta kai hare hare Iran inda ta kashe manyan sojoji da masana kimiya da nukiliya na kasar, Iran ta ce za ta mayar da martani mai tsanani a Isra'ila.
Kwana ɗaya bayan abin da ya faru a ƙasar India, wani jirgin Air Indoa ya yi saukar gaggauwa bayan samun sakon da ke nuna akwai barazanar dasa bam.
Wani rahoto ya nuna yadda addinin Musulunci ya zamo mafi karuwa a duniya a yanzu. Musulunci ne addinin da yake karuwa ba tare da mabiyansa na raguwa ba.
Kamfanin sufurim jiragen sama na Air India ya tabbatar da cewa jirginsa da ya tashi daga birnin Ahmedabad zuwa London Gatwick ya gamu da mummunan hatsari.
Labaran duniya
Samu kari