An dauke Yair Netanyahu, ɗan fari na Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu, daga kasarnAmurka zuwa Isra’ila bayan samun barazanar kai masa hari.
An dauke Yair Netanyahu, ɗan fari na Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu, daga kasarnAmurka zuwa Isra’ila bayan samun barazanar kai masa hari.
Hukumar FBI ta kasar Amurka ta fitar da sunaye da hotunan yan Najeriya hudu da take nema ruwa a jallo kan zargin sikata dambarsr makudan daloli ta intanet.
Pete Hegseth ya ce Amurka ta ruguza masana'antun makaman Iran. Ya bayyana cewa Mojtaba Khamenei ya samu raunuka kuma ya koma buya a kasa kamar bera.
Ana ci gaba da musayar wuta tsakanin Iran, Amurka da Isra'ila, wannan matsala na iya yin tasiri da kawo tangarda ga ibadun musulumi a Ramadan, Umrah da Hajji.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi ikirarin cewa kasar Iran ta shirya mika wuya a yakin da ake yi. Trump ya bayyana hakan ne ga shugabannin kasashen G7.
Rahotanni daga Kudancin Lebanon sun nuna cewa Sheikh Hassan Ghandour ya rasu sakamakon raunukan da ya samu a hare-haren da Isra'ila ta kai har gidansa.
Shugaban Iran, Masoud Pezeshkian, ya bayyana albashin sa na $1,000, yana nuna yanayin tattalin arziki mai tsanani da faduwar darajar Rial da barkewar zanga-zanga.
Kasar China ta sanar da tallafin $200,000 ga iyalan daliban da aka kashe a harin makami a Iran, wanda Amurka da Isra’ila suka zargi da kai harin.
Wasu daga cikin dakarun sojojin Amurka sun gamu da ajalinsu a fagen daga. Sojojin sun mutu ne bayan jirginsu ya fado daga sararin samaniya a Iraq.
Rahotanni sun bazu cewa Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya bace na kwanaki biyar, amma bincike ya tabbatar da cewa wannan ikirari ba gaskiya ba ne.
An shiga rana ta 14 a yakin da ake tsakanin Iran da Isra'ila/Amurka. Isra'ila ta ce an jikkata mata mutane 2,975. Iran ta tattauna da India yayin da aka kai Tehran.
Labaran duniya
Samu kari