Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da cewa hadin gwiwar sojojin Najeriya da Amurka ta yi nasarar halaka tantirin yaran Abu Mainok a yankin Tafkin Chadi.
Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da cewa hadin gwiwar sojojin Najeriya da Amurka ta yi nasarar halaka tantirin yaran Abu Mainok a yankin Tafkin Chadi.
Kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta bayyana cewa tana da sharadin da take son a cika kafin ta kulla yarjejeniya da Amurka kan yakim Gabas ta Taakiya.
Shugaban kasar Amurka, Donald J Trump ya soki gwamnatin Najeriya kan kashe-kashen da yan ta'adda ke ci gaba da yi ba tare da ta dauki wani mataki ba.
Ministan harkokin tsaron Amurka, Pete Hegseth ya ce kasarsa ta fara aiki tare da Najeriya domin kawo karshen kisan kiyashin da ake yi wa kiristoci.
Mai ba shigaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu ya gana da sakataren tsaron Amurka da shugaban hafsoshin tsaro kan baranazar Donald Trump.
A labarin nan, za a ji cewa dan majalisar Republic na Amurka Bill Huizenga ya dora alhakin 'kisan' kiristoci a Najeriya a kan gazawar gwamnatin Najeriya.
'Yan majalisar dokokin Amurka sun rabu gida biyu kan zargin da shugaban kasa Donald Trump ya yi cewa ana yi wa Kiristoci kisan kare dangi a Najeriya.
Jam'iyyar APC reshen Amurka ta shiryya tura tawaga zuwa Majalisar dokokin USA domin gabatar da hakikanin ci gaba da aka samu a yaki da ta'addanci a Najeriya.
Majalisar dinkin duniya ta amince da kudirin kafa rundunar tsaron duniya a Gaza. Kudirin zai taimaka wajen kafa kasar Falasdinawa a shekaru masu zuwa.
Motar bas dauke da masu Umra ta yi karo da tankar mai a hanyar Madina. Masu Umara daga India 45 sun rasu a hadarin. Hukumomin India sun yi magana.
’Yan sanda a New Orleans sun kama wani matashi dan Najeriya, Chukwuebuka Eweni, bisa zargin kashe mahaifinsa da raunata ’yan uwansa mata biyu a cikin gida.
Labaran duniya
Samu kari