A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran da ke zaman sulhu da Amurka a Islamabad ta ja kunnen Trump a kan duk wani yunkuri na bi ta mashigar Hormuz da karfi.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran da ke zaman sulhu da Amurka a Islamabad ta ja kunnen Trump a kan duk wani yunkuri na bi ta mashigar Hormuz da karfi.
Tawagar Iran ƙarƙashin Ghalibaf ta isa Islamabad yau Jumma'a, 10 ga Afrilu, 2026, domin tattaunawar zaman lafiya da Amurka bayan tsagaita wuta ta makonni 2.
Koriya ta Arewa ta nuna goyon baya ga Iran yayin da ake fafatawa tsakanin Iran da Isra'ila a Gabas ta Tsakiya. Kim Jong Um ya gargadi Amurka da kawayenta.
Rundunar sojin Isra'ila ta tabbatar da cewa Iran ta kara harbo makamai 30 masi ƙinzami amma an yi nasarar kakkaɓo masu ba tare da raunata kowaba da daddare.
Yayin da ake rikici tsakanin Iran da Isra'ila, akwai katafaren makamin nukiliya da ke karkashin dutse a Fordo, kusa da birnin Tehran, na barazana ga Isra’ila.
Jamhuriyar musuluncu ta Iran ta gargaɗi kafatanin mutanen birnin Haifa na Isra'ila su hanzarta tattara kayansu su bar garin domin kaucewa haɗarin da ke tafe.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya ce babu wanda ya san ko zai shiga faɗan Isra'ila da Iran kao ba zai shiga ba, ya ce abubuwan sun canza a mako 1.
Yayin da aka doshi kwana na shida ana rigima tsakanin Iran da Isra'ila, Majalisar Dinkin Duniya ta nemi a gaggauta kawo karshen rikicin da tattaunawar diflomasiyya.
Hukumar Kula da Makamashin Nukiliya ta Duniya (IAEA) ta tabbayat da cewa ta samu sahihan bayanan da ke nuna an lalata cibiyoyin shirin nukiliyar Iran.
Iran ta harba makamai masu linzami sama da 100 kan Isra'ila. An rahoto cewa makaman da Iran ke harbawa na isa Isra'ila cikin mintuna 12 saboda tsananin gudu.
Wani masanin sufurin jiragen sama, Captain Steve, ya na ganin cewa kuskuren matukin jirgi na bude fuka-fukai maimakon dage tayar jirgi ne ya jawo hatsarin Air India.
Labaran duniya
Samu kari