Shugaban kungiyar Obidients Movement, Yunusa Tanko, ya yi martani kan batun cewa Peter Obi, ya rusa masallaci lokacin da yake kan kujerar gwamnan Anambra.
Shugaban kungiyar Obidients Movement, Yunusa Tanko, ya yi martani kan batun cewa Peter Obi, ya rusa masallaci lokacin da yake kan kujerar gwamnan Anambra.
Kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta bayyana cewa tana da sharadin da take son a cika kafin ta kulla yarjejeniya da Amurka kan yakim Gabas ta Taakiya.
Trump ya na barazanar dakatar da shigar mutanen ƙasashen “Third World” cikin Amurka, lamarin da ya tayar da muhawara kan ma’anar kalmar da ƙasashen da abin ya shafa.
Shugaban Amurka Donald Trump ya sake tayar da kura bayan ya sanar da neman dakatar da shigowar ’yan ƙasashen da ya kira “ƙasashe masu tasowa”, musamman daga Afrika.
Mutanen Utqiagvik a Alaska ba za su sake ganin hasken rana ba tsawon kwanaki 64 bayan fara dogon dare, sakamakon juyawar Duniya da ake samu a shekara.
Hukumar USCIS ta ce ta fara duba yiwuwar kwace damar zama a Amurka ga mutanen ƙasashe “masu matsala”, bisa umarnin Shugaba Donald Trump bayan harbin sojoji.
Shugaban Amurka Donald J. Trump ya yi magana bayan wani dan bindiga ya harbi sojojin Amurka a kusa da fadar White House. Ya ce barazana ne ga tsaron Amurka.
Amurka ta fitar da bayanai kan wanda ake zargi da kai hari kusa da fadar White House ya harbi sojoji. An ce hi ne Rahmanullah Lakamal daga Afghanistan
Rundunar 'yan sandan Washington DC da ke Amurka, ta tabbatar da cewa an harbi sojojin kasa biyu har sun aamu raunuka a kuaa da fadar White House.
Rahotanni daga kasar Guinea-Bissau sun tabbatar da cewa dakarun sojoji sun kifar da gwamnati, sun sanar da dakatar da shirin zzabe tare da rufe iyakokin kasar.
An kashe babban kwamandan sojin Hezbollah, Hassan Ali Tabtabai, a harin da Isra’ila ta kai Lebanon, lamarin da ya jawo fargaba bayan shekara guda da tsagaita wuta.
Labaran duniya
Samu kari