Jam'iyyar PDP Mai adawa ta amince da shirin G-100 na hada jam’iyyun adawa domin kayar da APC da neman sauya gwamnati a zaben shugaban kasa na 2027.
Jam'iyyar PDP Mai adawa ta amince da shirin G-100 na hada jam’iyyun adawa domin kayar da APC da neman sauya gwamnati a zaben shugaban kasa na 2027.
Sakataren Sojojin Kasa na Amurka Daniel Driscoll ya gabatar da murabus bayan takun saka da Pete Hegseth, yayin da rahotanni suka ce har yanzu ba a amince da shi ba.
Kasashen Rasha, Faransa, India, Pakistan da Azerbaijan sun kira Iran ta wayar tarho tun bayan fara yaki da Amurka da Isra'ila. Sun kira domin jaje da neman mafita.
Gwamnatin Amurka ta fara duba yiwuwar dage takunkumin da ta sanya kan mama Iran da ke kam hanya domin rade radadin tsadar makamashi a kasuwannin duniya.
Hukumar leken asirin Amurka ta mika rahoto kan shirin nukiliyar Iran ga Majalisar Dattawan Amurka, ta ce har yanzu jamhuriyar Musulunci ba ta sake gina su ba.
A labarin nan, za a ji cewa Simwal Usman Jibril, masani a banaren taurari ya bayyana abin da zai hana Musulmi ganin watan Shawwal a daren yau Alhamis.
A labarin nan, za a ji cewa ma'aikatar tsaron Amurka na neman karin biliyoyin Daloli domin ta kara karfi da azama wajen hada gwiwa da Amurka a kara matsa wa Iran.
A labarin nan za a ji cewa wani babban jirgin yakin Amurka ya janye daga Gabas ta Tsakiya inda ake ci gaba da gwabza yaki da Iran bayan ta hada kai da Isra'ila.
A labarin nan, za a ji Iran ta yi tir da shirun da Majalisar Dinkin Duniya ta yi , ta zuba ido Isra'ila da Amurka na kashe manyan jami'an kasarta.
Wasu bakin jiragen yaki marasa matuka sun sauka a wani sansanin sojin Amurka da manyan jami'an gwamnatin Donald Trump ke zaune a babban birnin Amurka.
Ministan harkokin wajen Saudiyya, Faisal bin Farhan Al Saud ya yi magana kan harin da Iran ta kai Riyadh ana tsaka da taron ministocin kasashen Musulmi da Larabawa.
Labaran duniya
Samu kari