Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu miyagun yan bindiga sun yi awon gaba da shugaban karamar hukumar Sapale a jihar Delta, Hon. Bright Abeke daga wani otal.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu miyagun yan bindiga sun yi awon gaba da shugaban karamar hukumar Sapale a jihar Delta, Hon. Bright Abeke daga wani otal.
Tawagar Iran ƙarƙashin Ghalibaf ta isa Islamabad yau Jumma'a, 10 ga Afrilu, 2026, domin tattaunawar zaman lafiya da Amurka bayan tsagaita wuta ta makonni 2.
Iran ta sanar da amincewa da tsagaita wuta tsakainta da Iran bayan shafe kwanaki 12 ana musayar wuta. Iran ta yaba da kwazon da sojojinta suka yi.
Bayan ikirarin sulhunta Iran da Isra'ila, yan majalisa uku daga jam’iyyar Democrat sun gabatar da kuduri domin hana Donald Trump amfani da sojoji babu izini.
Yayin da ake cigaba da artabu tsakanin Iran da Isra'ila, shugaban Amurka, Donald Trump na Amurka ya tabo batun kifar da gwamnatin Iran kan zama a teburin sulhu.
Shugaban ƙasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa Isra'ila da Iran sun amince su tsagaita wuya bayan shafe kwanaki sama da 10 suna ɓarin wuta a tsakaninsu.
Shugana Amurka, Donald Trump ya ce harin da Iran ta kai sansanin sojin Amurka da ke Qatar bai yi tasiri ba, ya buƙaci jamhuriyar musulunci ta nemi zaman lafiya.
Qatar ta yi Allah wadai da yunƙurin Iran na kai farmaki sansanin sojojin Amurka da ke ƙasarta, ta ce ta samu nasarar kakkabo makamin da aka harbo.
Kasar Iran ta kaddamar da harin ramuwar gayya kan sansanin sojojin Amurka da kasar Qatar. Iran ta kai farmakin ne da makami mai linzami bayan harin Amurka.
Mataimakin shugaban Majalisar tsaron Rasha ya bayyana cewa ƙasashe da dama sun nuna a shirye suke su bai wa Iran makaman nukiliya bayan harin Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen lauya, Barista Bulama Bukarti ya bayyana Iran tana da ikon jawo durƙushewar tattalin arzikin Turai ta hanyar toshe zirin Hormus.
Labaran duniya
Samu kari