Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal ya yi ikirarin cewa an tafka magudi a zabukan fitar da gwanin ADC da aka yi, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal ya yi ikirarin cewa an tafka magudi a zabukan fitar da gwanin ADC da aka yi, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar.
Wasu rahotanni sun ce shhugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian ya rubuta takardar murabus saboda wasu matsaloli da IRGC, jami'in kasar ya karyata labarin.
Gwamnatin Amurka ta sanar da kwance wani jirgin ruwa mai dauke da tankar mai dauke da tutar Rasha mai alaka da Venezuela. Kasar Rasha ta yi martani ga Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Kasar Burkina Faso, Ibrahim Traore ya tsallake rijiya da baya bayan wasu sojoji sun kitsa kashe shi da kifar da gwamnati.
Fadar White House ta sanar da cewa za ta iya amfani da karfin soja da wasu dabaru da suka dace domin kawace mallakar Greenland da ke kasar Denmark.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce za a iya tsige shi idan 'yan jam'iyyarsa suka fadi zaben da za a yi a Amurka. Ya bukaci 'yan jam'iyyarsa a zaben Amurka.
A tsawon tarihi, Amurka ta kama shugabannin kasashe uku da karfi a tarihi. Amurka ta kama shugabannin kasashen Iraq, Panama da Venezuela a tsawon shekaru.
Rahoto ya bayyana yadda kotun koli a Venezuela ta tabbatar da maye gurbin shugaban kasar bayan Trump ya kama shi tare da tafiya da shi kasar Amurka.
Shugaban kasar Amurka ya bayyana cewa, Amurka za ta kwashi man fetur din kasar Venezuela tare da sarrafa shi don samarwa kasar kayan alatu da ci gaba.
Kasar Amurka ta ayyana kungiyoyi da dama a jerin wadanda take da famuwa da su kan take yancin addini a duniya, mun tattaro guda takwas na nahiyar Afirka.
Daya daga cikin sanatocin Amurka, Marco Rubio ya ce an kama Shugaban Venezuela Nicolás Maduro, kuma za a gurfanar da shi a kotun Amurka kan zargin manyan laifuka.
Labaran duniya
Samu kari