Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal ya yi ikirarin cewa an tafka magudi a zabukan fitar da gwanin ADC da aka yi, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal ya yi ikirarin cewa an tafka magudi a zabukan fitar da gwanin ADC da aka yi, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar.
Wasu rahotanni sun ce shhugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian ya rubuta takardar murabus saboda wasu matsaloli da IRGC, jami'in kasar ya karyata labarin.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa ya kai wasu hare-hare wajen da ake lodin jiragen ruwa a kasar Venezuela. Ya ce sun yi barna sosai.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce a shirye ya ke ya sake kai hare-hare Iran bayan ganawa da Benjamin Netanyahu. Ya bukaci kungiyar Hamas ta ajiye makami.
Fitacciyar jarumar Faransa Brigitte Bardot ta rasu tana da shekaru 91; ta sadaukar da rayuwarta wajen kare dabbobi bayan ta bar harkar fim tun a shekarar 1973.
Gwamnatin Tarayya ta yaye sama da jami’an tsaron dazuka 7,000 daga jihohi bakwai domin dakile ’yan bindiga, masu garkuwa da mutane da ’yan ta’adda.
Dan majalisa a Amurka, Riley Moore, ya yi tsokaci kan harin da kasarsa ta kawo a Najeriya. Ya bayyana cewa harin ya hana kisan Kiristoci lokacin Kirsimeti
Ba dukkan ƙasashe 206 na duniya ke bikin Kirsimeti ba, duk da cewa ana shagulgulansa a ƙasashen Kirista irin su Birtaniya da Amurka, har ma da wasu ƙasashen Musulmi.
Shugaban Faransa, Spain da wasu kasashen EU a Turai sun caccaki Amurka kan hana wasu daga cikin manbobinta shiga kasar Amurka karkashin Donald Trump.
Sheikh Faisal Nouman da ya shafe shekaru 25 yana kiran sallah a masallacin Annabi Muhammad SAW ya rasu. Iyaye da kakaninsa sun kasance masu kiran sallah a Madina.
An samu jirgin saman Air India bayan shekara 13 ba a same shi ba. An samu jirgin ne a wani filin jirgin sama kuma an sayar da shi bayan biyan harajin da ake nema.
Labaran duniya
Samu kari