Tawagar Amurka da ta Iran sun fara tattaunawa domin duba hanyoyin da za a bi wajen tabbatar da zaman lafiya da kawo karshen yakin da duka jima suna yi.
Tawagar Amurka da ta Iran sun fara tattaunawa domin duba hanyoyin da za a bi wajen tabbatar da zaman lafiya da kawo karshen yakin da duka jima suna yi.
Tawagar Iran ƙarƙashin Ghalibaf ta isa Islamabad yau Jumma'a, 10 ga Afrilu, 2026, domin tattaunawar zaman lafiya da Amurka bayan tsagaita wuta ta makonni 2.
Bayan harin Amurka a Iran, ministan harkokin wajen kasar ya gargadi Amurka kan hare-haren da ta kai, yana cewa “za su fuskanci illa mai dorewa” daga kasar.
Rundunar sojin Isra'ia ta tabbatar da cewa Iran ta sakw harbo makamai masu linzami zuwa ƙasarta, an tabbatar da cewa mutane 11 na kwance suna karɓar magani.
Majalisar Dinkin Duniya ta yi Allah wadai da Amurka ta kai kan Iran, tana cewa hakan barazana ga zaman lafiya a duniya baki ɗaya da yankin Gabas ta Tsakiya.
Donald Trump ya ce Amurka ta kammala kai hare-hare kan cibiyoyin nukiliya guda uku a Iran. Wannan mataki ya nuna goyon bayan Amurka kai tsaye ga Isra'ila.
Dakarun rundunar sojin Isra'ila sun yi ikirarin kakkaɓo jirage marasa matuƙa da ke ɗauke da bam waɗanda Iran ta yi nufin farmar kasar jiya da daddare.
Shugaban Faransa, Emmanuel Macron ya bayyana cewa shugaban Iran ya kira shi a waya, kuma sun tattauna kan muhimman batutuwa da suka shafi shirin nukiliya.
Kasashen Iran da Isra'ila sun ci gaba da musayar wuta tun da sanyin safiyar Asabar, sun harbawa juna makamai masu linzami yayin da rikici ya shiga kwana na 8.
Yayin da ake cigaba da kai hare-hare tsakanin Iran da Isra'ila, tsohon Shugaban Amurka, Bill Clinton ya tona asirin shirin Fira Minista, Benjamin Netanyahu.
Rahotanni sun nuna cewa na yi musayar yawu mai ɗaci tsakanin jakadan Isran da takwaransa na Iran kan ɓarin wutar da ƙasashen biyu suke yi wa junansu.
Labaran duniya
Samu kari