Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da cewa hadin gwiwar sojojin Najeriya da Amurka ta yi nasarar halaka tantirin yaran Abu Mainok a yankin Tafkin Chadi.
Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da cewa hadin gwiwar sojojin Najeriya da Amurka ta yi nasarar halaka tantirin yaran Abu Mainok a yankin Tafkin Chadi.
Kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta bayyana cewa tana da sharadin da take son a cika kafin ta kulla yarjejeniya da Amurka kan yakim Gabas ta Taakiya.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan batun shiga aljanna. Donald Trump ya bayyana cewa ya yi abubuwa da yake ganin za su sanya ya samu damar shiga.
Iran ta yi barazanar kai wa sansanonin Amurka hari idan aka kawo mata farmaki. Minista Araghchi ya bayyana tattaunawar nukiliya a Oman a matsayin kyakkyawan farawa.
A labarin nan, za a ji cewa kwamitin majalisar Amurka ya yi tir da yadda Najaeriya ta bayar da kwangilar $9m ga wani kamfanin kasar don gyara zargin kisan kiristoci.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya yi magana kan tattaunawar da aka yi tsakanin Amurka da Iran. Trump ya bayyana cewa tattaunawar ta yi ma'ana sosai.
Magajin garin New York, Zohran Mamdani ya karanta aya da hadisin Annabi SAW a kan girmama baki. Ya bukaci Amurka ta yi koyi da Annabi Muhammad wajen girmama baki.
Saudiyya za ta fara bayar da bizar Hajji ranar 8 ga Fabrairu, 2026. Maniyyata 750,000 sun yi rajista yayin da za a fara tafiya ranar 18 ga Afrilu.
Harin ƙunar-bakin-wake a masallacin Shi'a dake Islamabad ya jawo mutuwar masallata 31 tare da jikkata 169; an auuama dokar ta-ɓaci a asibitocin Pakistan yau Juma'a.
Fitaccen mawakin Birtaniya, Central Cee, ya sanar da karɓar addinin Musulunci a wani bidiyo, sanarwar tasa ta nuna muhimmin sauyi a rayuwarsa ta addini.
Karamar hukuma a Watford ta amince da shirin sauya tsohuwar cocin St Thomas zuwa masallaci tare da sababbin wuraren jama'a da makaranta, ana sa ran bude shi nan kusa
Labaran duniya
Samu kari