Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa idan har tattaunawar sulhu ba ta yu nasara ba, ya shirya sake kai hari kasar Musulunci ta Iran.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa idan har tattaunawar sulhu ba ta yu nasara ba, ya shirya sake kai hari kasar Musulunci ta Iran.
Shugaban Iran, Pezeshkian, ya ce za su iya warware sabani da Amurka ta hanyar tattaunawa, amma amana ce kalubale bayan yunkurin kisan gilla da Isra'ila ta masa.
Gwamnatin Amurka na neman kama wani dan Najeriya da ya damfari kudin kirifto da suka kai N450m na bikin rantsar da shugaban Amurka Donald Trump a 2025.
G-7 ta goyi bayan Isra'ila yayin da ta kira Iran da zama tushen duk rikicin da ke faruwa a Gabas Ta Tsakiya. G-7 ta ce ba za ta yarda Iran ta mallaki nukiliya ba.
Shugaban ƙasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa ƙasar Isra'ila ta amince da duka sharuɗdan yarjejeniyar tsagaita wuta tsakaninta da Haram a Gaza.
Trump ya gargadi Elon Musk da ce zai iya barin Amurka ya koma Afirka ta Kudu saboda adawarsa ga dokar "Big Beautiful Bill". Musk ya yi barazana ga sanatocin Amurka.
A labarin nan, za a ji yadda hukumomin tsaro a Turkiyya suka kama wasu 'yan jarida da ake zargi da zana hotunan da ke nuna Annabi Muhammad SAW da Musa AS.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta ce za ta hau teburin sulhu ne kawai bayan an cire yiwuwar kai mata hari saboda kokarinta na mallakar nukiliya.
Shugaba Donald Trump ya ce ba zai sake zama a teburin sulhu da kasar Iran ba kan mallakar makamin nukiliya. Ya ce shi ba kamar Barrack Obama ba ne.
Hukumomin Saudiyya sun amince a binne Alhaji Aminu Dantata a Madina ranar Litinin, bayan rasuwarsa yana da shekaru 94, an yi masa jana'izar Ga'ib a Kano.
Labaran duniya
Samu kari