Hedkwatar tsaron Najeriya ta tabbatar da ceto yan bautar kasa 10 daga cikin 15 da yan bindiga suka yi garkuwa da su bayan sun fito sansanin NYSC.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta tabbatar da ceto yan bautar kasa 10 daga cikin 15 da yan bindiga suka yi garkuwa da su bayan sun fito sansanin NYSC.
Sakataren Sojojin Kasa na Amurka Daniel Driscoll ya gabatar da murabus bayan takun saka da Pete Hegseth, yayin da rahotanni suka ce har yanzu ba a amince da shi ba.
Shugaban kungiyar NATO, Mark Rutte ya sanar da cewa kasashe 22 da suke kungiyar da wasunsu sun fara magana kan duba yiwuwar bude mashigar Hormuz da Iran ta toshe.
Shugaba Donald Trump ya bukaci Iran ta daina hada makamai masu linzami har na tsawon shekara biyar da wasu sharuda domin samun zaman lafiya da daina yaki
Firanministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya nemi kasashen duniya su taya shi yakin da ya ke yi da Iran bayan kai manyan hare-hare zuwa yankin Arad.
Hukumar IEA ta bayyana cewa ci gaba da yakin Iran, Amurka da Isra'ila zai jawo gagarumar matsala ga makamashi a fadin duniya yayin da ake ci gaba da gwabza yaki.
Jirgin saman kasar Canada ya yi hadari yayin sauka a wani filin jirgin jiragen sama a birnin New York na kasar Amurka. An rufe filin jirgin zuwa wani lokaci.
Amurka ta fito fili ta fadawa Isra'ila cewa yaki da Iran zai dauki lokaci mai tsawo kafin a kawo karshensa. Wani rahoto ya ce yakin zai iya kaiwa Satumban 2026.
Harin da Iran ta kai a Isra’ila ya jawo ta ayyana dokar ta-baci bayan harin makamai, ta rufe makarantu, wuraren aiki tare da hana tarukan jama’a domin tsaro.
Ministan kudin Amurka, Scott Bessent, ya yi tsokaci kan batun ci gaba da daukar nauyin yaki da Iran ta fuskar kudade. Ya yi watsi da batun kara haraji.
Japan ta sha alwashin za ta iya tura sojojinta domin aikin cire nakiyoyi a mashigar Hormuz idan aka cimma tsagaita wuta a yakin Amurka da Isra’ila da Iran.
Labaran duniya
Samu kari