Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa idan har tattaunawar sulhu ba ta yu nasara ba, ya shirya sake kai hari kasar Musulunci ta Iran.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa idan har tattaunawar sulhu ba ta yu nasara ba, ya shirya sake kai hari kasar Musulunci ta Iran.
Mutum 54 sun mutu cikin sa’o’i 24 a Pakistan sakamakon ruwan sama mai ƙarfi da ya haddasa ambaliya, rushewar gidaje, da katsewar wuta a yankunan da abin ya shafa.
Amurka ta rufe ofisoshinta a Najeriya don karrama Buhari, tare da sake tsara alƙawuran biza yayin da Sarkin Saudiyya ya aike da ta'aziyya ga Tinubu.
Wani karamin jirgi ya yi hatsari a filin jirgin saman Southend da ke London. A gefe guda Shettima da Gbajabiamila sun isa Ingila domin karbar gawar Buhari da ya rasu
Zahra Buhari ta balle da kuka a gaban asibitin London yayin da aka tabbatar da rasuwar mahaifinta, tsohon shugaban Najeriya, lamarin da ya girgiza ‘yan Najeriya.
Masu bincike daga Hukumar Binciken Hadurran Jiragen Sama ta Indiya (AAIB) sun gano abin da matukan jirgin Air India da ya yi hatsari suka faɗa wa juna.
Trump ya nuna goyon baya ga harin Isra’ila kan Iran idan ta ci gaba da shirinta na nukiliya, sai dai yana son a warware matsalar ta diflomasiyya.
Hukumomin bincike a India sun nuna cewa katse hanyar tafiyar mai daga tanki zuwa injuna ne ya haddasa mummunan hatsarin jirgin kamfanin Air India.
Gwamnatin Najeriya ta jajanta wa Amurka bisa ambaliyar ruwan da ta kashe mutane 120 a jihar Texas. Ana cigaba da neman mutanen da aka rasa bayan ambaliyar.
Shugaba Trump ya ziyarci Texas don duba ambaliyar da ta kashe mutane 120, zai gana da iyalai da jami’an ceto, yayin da har yanzu ba a gano mutane 160 ba.
Labaran duniya
Samu kari