Kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta bayyana cewa tana da sharadin da take son a cika kafin ta kulla yarjejeniya da Amurka kan yakim Gabas ta Taakiya.
Kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta bayyana cewa tana da sharadin da take son a cika kafin ta kulla yarjejeniya da Amurka kan yakim Gabas ta Taakiya.
Wani dan bindiga ya kai hari filin wasa bayan jama'a sun taru a kasar Amurka. 'yan sanda sun tabbatar da cewa mutane uku sun mutu a harin wasu kuma na asibiti.
Gwamnatin kasar Saudiyya ta sanar da cewa a gobe Laraba, 18 ga Fabrairu za fara azumin Ramadan na 2026. Hakan na zuwa ne bayan ganin wata da yammacin yau.
Babban mai bada fatawar kasar Australia ya sanar da Alhamis a matsayin ranar fara azumin watan Ramadan na shekarar 2026. Wata bazai bullo ranar Talata ba.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi magana kan salon mulki a Iran inda ya ce sauyin mulki a kasar shi ne mafi alheri abin da zai iya faruwa.
Ramadan 2026: Jerin ƙasashe 4 ciki har da Oman da Turkiyya sun tabbatar da cewa za a fara azumin watan Ramadan a ranar Alhamis 19 ga Fabrairu, 2026.
Ministan kasar Amurka mai lura da tattalin arziki ya bayyana matakan da suka dauka da umarnin shugaba Donald Trump wajen tayar da zanga zanga a kasar Iran.
Sojan Amurka da ya fito daga Najeriya mai suna Chukwuemeka Oforah ya mutu a cikin teku bayan ya fada cikin teku. An bayyana cewa sojan yana da shekara 21.
Erdogan ya naɗa Akin Gurlek a matsayin Ministan Shari'a, matakin da ya janyo dambe a majalisar Turkiyya da kuma fushin jam'iyyar adawa a ranar 11 ga Fabrairu, 2026.
Mutum 2 sun tsira bayan ƙaramin jirgi ya faɗa kan motoci a Georgia. Matuƙin ya yi ban kwana da iyalinsa kafin sauƙar gaggawa a ranar 9 ga Fabrairu, 2026.
Labaran duniya
Samu kari