A labarin nan, a a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sanar da matakin da za a dauka bayan yan Boko Haram sun hallaka birgediya janar a Borno.
A labarin nan, a a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sanar da matakin da za a dauka bayan yan Boko Haram sun hallaka birgediya janar a Borno.
Sabon jagoran addini na kasar Iran, Mojtaba Khamenei, ya fitar da sako ga mutanen kasar yayin da aka cika kwana 40 da kisan mahaifinsa, Ali Khamenei.
Kotun Equatorial Guinea ta yanke wa Ruslan Obiang Nsue, dan shugaban kasa, hukuncin shekara shida bayan samunsa da laifin sayar da jirgin gwamnatin kasar.
Wata kotu a kasar Equatorial Guinea ta hukunta Balthazar Engonga Ebang, bayan ta same shi da laifi kan tuhume-tuhumen da suka shafi almundahanar kudade.
Malamin addinin Musulunci da ya yi limanci a dakin Ka'aba bayan zama ladani, Sheikh Abdul Wakeel ibn Sheikh Abdul Haq al-Hashimi ya rasu, an masa jana'iza a Saudiyya
Wata tsohuwar ‘yar takarar a jam'iyyar Republican, Valentina Gomez, ta tayar da hargitsi a taron da Musulmi ke yi a Capitol, Texas na kasar Amurka.
Isra’ila ta kai hari wani asibitin Gaza inda aka kashe mutane 15 ciki har da ‘yan jarida, Hamas ta ce shirin Isra’ila na kwace Gaza barazana ce ga zaman lafiya.
Sakataren tsaron Amurka ya kori sojan Amurka, Laftanar Janar Jeffrey Kruse da ya karyata ikirarin Donald Trump kai cewa ya lalata cibiyoyin nukiliyar Iran a baya.
An cafke tsohon shugaban Sri Lanka Ranil Wickremesinghe bisa zargin rashawa, bayan binciken ziyara zuwa London, inda ake zargin ya yi amfani da kuɗin gwamnati.
An tabbatar da rasuwar fitaccen alkalin nan mai tsantsar tausayin jama'a, Frank Caprio a ranar Laraba a kasar Amurka, ya mutu yana da shekaru 88 da haihuwa.
Kasar Iran ta bayyana cewa ba ta neman kowa da fada amma a shirye take ta aake fuskantar kasar Isra'ila matukar ta sake kawo mata hari, ta kera makamai.
Labaran duniya
Samu kari