Gwamnatin mulkin sojan Jamhuriyar Nijar ta yi nasarar guntule fiffiken wani yunkurin juyin mulki, to sai dai kuma zaman dar-dar da rashin tabbas na ci gaba a Niamey.
Gwamnatin mulkin sojan Jamhuriyar Nijar ta yi nasarar guntule fiffiken wani yunkurin juyin mulki, to sai dai kuma zaman dar-dar da rashin tabbas na ci gaba a Niamey.
Miliyoyin Amurka sun gudanar da gagarumar zanga-zangar "No Kings" a dukkan jihohi 50 na ƙasar domin nuna adawa da manufofin Shugaba Donald Trump da yaƙin Iran.
Shugaban majalisar dokokin Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya ce sojojin kasar sun shirya karbar sojojin Amurka, yana zargin suna shirin kai hari a boye.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Amurka ta yi nisa a sabon shirin yaƙi da ta ke yi da Iran, dakarunta za su shiga cikin Iran ta iyakokin ƙasar din a fafata
Kasashen Turai sun zargi kasar Rasha da taimaka wa Iran a yaki fiye da yadda Amurka ke bayyana a yakin da ake yi da kasar Isra'ila a Gabas ta Tsakiya.
Yakin Amurka, Isra'ila da Iran na ci gaba da daukar zafi a yankin Gabas ta Tsakiya. Rundunar sojojin Iran ta yi ikirarin farmakar sojojin Amurka 500.
Amurka ta ce ta cimma yawancin burinta a yakin da ake yi da Iran, amma za ta ci gaba da kai hare-hare na ɗan lokaci domin raunana gwamnatin Tehran sosai
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian ya miƙa saƙon wanzar da zaman lafiya a Gabas ta Tsakiya, inda ya ja kunnen kasashen yankin.
Rundunar tsaron Iran da ake kira 'Islamic Revolutionary Guard Corps' ta ce ta lalata bama-baman Amurka da Isra'ila guda 120 a yankin Fars da ke kasar.
A labarin nan, za a ji cewa Firaministan Pakistan Shehbaz Sharif ya samu tattaunawa ta sama da awa guda da Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian.
Labaran duniya
Samu kari