Kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta bayyana cewa tana da sharadin da take son a cika kafin ta kulla yarjejeniya da Amurka kan yakim Gabas ta Taakiya.
Kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta bayyana cewa tana da sharadin da take son a cika kafin ta kulla yarjejeniya da Amurka kan yakim Gabas ta Taakiya.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan yakin da kasarsa ke gwabzawa da Iran. Ya bayyana cewa an kashe shugabannin Iran da dama a hare-hare.
Rundunar sojin Amurka ta tabbatar da fadowar jiragen yakinta uku a Kuwait, ta ce kuskuren abokan aiki ne ya jawo lamarin yayin da yakinke kara zafi da Iran.
Isra'ila ta kashe mutane 31 a Beirut yau 2 ga Maris, 2026. Hezbollah ta kai hari Haifa domin daukar fansar Khamenei, yayin da Isra'ila ta lashi takobin kashe Qassem.
Rahotanni daga kasar Iran sun tabbatar da rasuwar matar marigayi jagoran addini, Imam Khamenei watau Mansoureh Khojasteh Bagherzadeh bayan harin Amurka.
Kasar China ta nuna damuwa kan yaduwar rikicin Gabas ta Tsakiya bayan barkewar yaki tsakanin Amurka, Isra'ila da Iran, ta nemi a koma teburin tattaunawa.
Cikakken bayani game da makaman Iran da take amfani da su don daukar fansar kisan Khamenei. Barazanar mashigar Hormuz da yadda hakan ke shafar tattalin duniya.
Iran ta kai manyan hare-hare a Dubai da wasu kasashen makwabta biyu yayin da ta shiga rana ta uku ta yaki da Amurka da Isra'ila. An samu asarar rayuka.
Gwamnatin Saudiyya ta tabbatar tashin wuta a wata matatar ma mai girman gaske a kasar Saudiyya. Masana sun yi karin bayani game da harin Iran a Saudiyya.
Gwamnatin Kuwait ta sanar da cewa wasu jiragen yakin Amurka sun rikito daga sama a kasar Kuwait yayin da ake gwabza yaki da Iran. An kai matuka jiragen asibiti.
Labaran duniya
Samu kari