Uwargidan shugaban Amurka, Melania Trump ta fito fili ta musanta duk wata alaka da Jeffrey Epstein, tana cewa zarge-zargen da ake yadawa gaba daya karya ne.
Uwargidan shugaban Amurka, Melania Trump ta fito fili ta musanta duk wata alaka da Jeffrey Epstein, tana cewa zarge-zargen da ake yadawa gaba daya karya ne.
Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya gargadi Isra'ila kan karya yarjejeniyar tsagaita wuta a Lebanon. Ya bayyana cewa a shirye su kare 'yan uwanau.
Rasha ta kai hari mafi muni kan Kyiv da wasu yankuna na Ukraine, inda mutane suka mutu, yara da dama suka jikkata, sannan Poland ta dauki matakan tsaro.
Shugaban kasan Amurka, Donald Trump, ya sanar da shirin tsagaita wuta a zirin Gaza. Shirin ya tanadi kawo karshen yakin da ake tsakanin Hamas da Isra'ila.
Jami'an yan sandan birnin Delhi a kasar India sun kama wani matashin dan Najeriya Stephane bisa zarginsa da damfarar yan mata kudade da sunan soyayya.
Ana zargin Benjamin Netanyahu da jagorantar hare hare kan Kiristoci a yankin Gaza tare da kwace musu gona da gidaje. Isra'ila ta rage yawan Kiristoci a Falasdinu.
Firaministan kasar Isra'ila ya gamu da boren kasahe da dama lokacin da ya fito zai yi jawabi a taron Majalisar Dinkin Duniya da ke gudana a New York na Amurka.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, ya yi kira ga Najeriya da ta ba da fifiko ga bagaren masu zaman kansu don haɓaka tattalin arziki a wani taron UNGA a New York.
Hukumar bincike ta FBI a kasar Amurka, ta sanya makudan kudade a matsayin ganima kan neman da take yi wa wani dan Najeriya bisa zargin satar kudin jama'a.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce an shirya masa makarkashiya a zauren mahalisar dinkin duniya da ya isa zai yi jawabi. Ya bukaci a gudanar da bincike.
Gwamnatin Amurka karkashin Donald Trump ta hana jami'an gwamnati da shugaban kasar Iran sayayya yayin taron majalisar dinkin duniya da ake yi a birnin New York.
Labaran duniya
Samu kari