Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da shirin daura auren gata ga samari da 'yan mata da zawarawa 3,000 a jihar. Sheikh Daurawa ya yi karin bayani.
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da shirin daura auren gata ga samari da 'yan mata da zawarawa 3,000 a jihar. Sheikh Daurawa ya yi karin bayani.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa ya hana Benjamin Netanyahu kai hari Lebanon bayan tattaunawar da ya yi da kungiyar Hezbollah a ranar Litinin.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa ya zama wajibi ya shiga cikin wadanda za su yanke hukuncin karshe kan wanda zai gaji Ayatollahi Khamenei.
Wani tsohon sojan Amurka ya nuna adawarsa da yakin da kasarsa ta kaddamae kan Iran. Tsohon sojan ya je majalisa inda aka nuna masa fin karfi ta hanyar cafke shi.
Tsohon soja Brian McGinnis ya tayar da rigima a majalisar Amurka kan yaƙin Iran, inda aka kama shi bayan zanga-zanga, lamarin ya jawo hankalin duniya.
Fadar Kremlin ta bayyana cewa Iran ba ta roƙi taimakon soji daga Rasha ba duk da hare-haren Amurka da Isra'ila inda ta jaddada matsayinta a kan rikicin.
Dakarun Iran sun tabbatar da cewa sun kai hari kan tankar man Iran a cikin teku bayan kai hari kan jirginta na tafiya a teku bayan dawowa daga kasar Indiya.
Adadin wadanda suka mutu a yaƙin Iran ya zarce 1,000 ciki har da yara 175. Amurka ta rasa sojoji 6, yayin da rikicin ya bazu zuwa Lebanon, Kuwait, da Iraki.
Kasar Iran ta ce ta kashe sojojin Amurka a kwana biyar da suka shafe suna gwabza yaki da Amurka/Isra'ila a Gabas ta Tsakiya. Ali Larijani ne ya fadi haka.
Shugaban kasar Faransa, Emmanuel Macron ya bayyana cewa ya kira Firaministan Isra'ila kan yunkurin shiga Lebanon saboda harin Hezbullah don taimalon Iran
A labarin nan, za a ji cewa Sanatoci a Amurka sun ki amincewa da a sanya wa Shugaban kasa, Donald Trump takunkumi kan shiga yakin Isra'ila da Iran ba izini.
Labaran duniya
Samu kari