Jagoran 'yan bindigan da suka yi garkuwa da tsohon janar a jihar Katsina ya tuntubi iyalansa. Ya bayyana cewa yana so gwamnati ta cika masa wasu bukatu.
Jagoran 'yan bindigan da suka yi garkuwa da tsohon janar a jihar Katsina ya tuntubi iyalansa. Ya bayyana cewa yana so gwamnati ta cika masa wasu bukatu.
Kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta bayyana cewa tana da sharadin da take son a cika kafin ta kulla yarjejeniya da Amurka kan yakim Gabas ta Taakiya.
Makaman Iran sun daki Tel Aviv bayan sun ratsa ta babbar garkuwar tsaron Isra'ila, watau Iron Dome. An kashe mace 1 yayin da Amurka ta farmaki Tehran da Qom.
Jamhuriyar Iran ta dage bikin bankwana da Ayatollah Ali Khamenei bayan harin hadin gwiwar Amurka da Isra’ila ya kashe shi tare da iyalansa a Tehran
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi magana kan yiwuwar kasancewar Iran a gasar cin kofin duniya. Donald Trump ya nuna cewa bai damu da hakan ba.
A labarin nan, za a ji cewa Iran ta yi wa Amurka barna bayan ta kai harin ramuwar gayya a kan wasu daga cikin sansanin sojojinta da ke Gabas ta Tsakiya.
Hukumomim Iran sun tabbatar da cewa suna kokarin nada wanda zai gaji kujerar marigayi jagoran addini na kasar, Ayatollah Ali Khamenei, wanda aka kashe ranar Asabar.
Iran ta ce ba za ta yi zaman sulhu da Amurka ba yayin da yaki tsakaninsu ya shiga rana ta biyar. Isra'ila ta ce Iran na da karfin makaman linzami har yanzu.
Mojtaba Khamenei ya tsira daga harin da Amurka da Isra'ila suka hada baki suka kai kasar Iran, inda suka kashe Ayatollah Ali Khamenei a karshen makon da ya wuce.
Sojojin juyin juya halin Musulunci na Iran sun tabbatar da harba makamai masu linzami guda 40 kan Amurka da Isra'ila. Amurka ta ruguza hedkwatar IRGC.
Wasu Amurkawa da suka makale a kasashen Gabas ta Tsakiya na korafi, suna bukatar shugaba Donald Trump ya tallafa musu su koma gida bayan hare-haren Iran.
Labaran duniya
Samu kari