Gwamnatin mulkin sojan Jamhuriyar Nijar ta yi nasarar guntule fiffiken wani yunkurin juyin mulki, to sai dai kuma zaman dar-dar da rashin tabbas na ci gaba a Niamey.
Gwamnatin mulkin sojan Jamhuriyar Nijar ta yi nasarar guntule fiffiken wani yunkurin juyin mulki, to sai dai kuma zaman dar-dar da rashin tabbas na ci gaba a Niamey.
Hukumomin agajin gaggawa na Isra'ila sunn tabbatar da cewa akalla mutane 14 ne suka samu raunuka sakamakon harin makami mai linzami a kusa da birnin Tel Aviv.
Firaministan Birtaniya Keir Starmer ya bayyana cewa ƙasarsa ba za ta shiga rikicin Iran ba, yana mai cewa wannan yaƙi ba nasu ba ne kuma ba za a ja su ciki ba.
Ma'aikatar harkokin wajen Jamhuriyar Iran ta fito ta yi martani kan kalaman da shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi na cewa tana neman tsagaita wuta.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya ce shugaban Iran yana neman tsagaita wuta, duk da sabanin kalamansa kan dakatar da yakin ko kara tsananta shi.
Jagoran addinin Iran, Mojtaba Khamenei ya jaddada goyon baya ga kungiyar Hezbolla a wata zungureriyar wasika da ya aika wa shugaban kungiyar, Nim Qassem.
Rundunar IRGC ta kasar Iran ta ƙaddamar da gagarumin harin ramuwar gayya da makamai sama da 300 kan sansanonin sojin Amurka da Isra'ila a yau Laraba.
A labarin nan, za a ji cewa rahotanni sun tabbatar da yadda ake samun karuwar rasa rayuka yayin da makaman da Iran ke harba wa ke yi wa Isra'ila illa.
Shugaban Amurka, Donald Trumo ya fara barazanar fita daga kungiyar NATO da aka kafa a 1949. Ya ce za su fita daga kungiyar saboda rashin shiga yakin Iran.
Kasar Iran ta ce ta harbo jirgin sama mara matuki na Amurka nau’in “LUCAS” a Khorramabad yayin da ake ci gaba da yaki da Isra'ila a Gabas ta Tsakiya.
Labaran duniya
Samu kari