Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da shirin daura auren gata ga samari da 'yan mata da zawarawa 3,000 a jihar. Sheikh Daurawa ya yi karin bayani.
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da shirin daura auren gata ga samari da 'yan mata da zawarawa 3,000 a jihar. Sheikh Daurawa ya yi karin bayani.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya zagi Benjamin Netanyahu kan kai hare-hare da yake yi kasar Lebabon. Trump ya ce shi ya hana a daure Netanyahu a duniya.
Dan Majalisar dokokin Amurka, Riley Moore ya bayyana cewa har yanzu ana muzgunawa kiristoci a Najeriya, ya koka kan kona wata coci a Wukari kwanan nan.
Mayakan kungiyar Hezbollah sun yi arangama da dakarun sojojin kasar Isra'ila. Fadan da aka gwabza ya jawo an raunata wasu sojojin Isra'ila ciki har da dan Minista.
Shugaban Amurka, Donald J. Trump ya bayyana cewa mika wuya ba tare da sanya wasu sharudda ba ne kadai za su iya ceton kasar Iran da yaki da Amurka.
Rundunar sojojin Iran sun yi ikirarin kai hari kan wani jirgin yakik Amurka da na Isra'ila, alsun ci gaba da kai hare-hare yayin da aka shiga rana ta bakwai.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce ba zai tura sojoji kasar Iran ba yayin da suke gwabza yaki da Tehran. An shafe kwana bakwai ana gwabza yakin a Gabas ta Tsakiya.
Iran ta harba makamai masu linzami zuwa birnin Tel-Aviv na kasar Isra'ila. Makaman da aka harba sun haifar da fashe-fashe a birnin yayin da ake ci gaba da yaki.
Fastoci da shugabannin addini sun taru a ofishin Oval House White House inda suka yi addu’a ga Shugaban Amurka Donald Trump yayin tashin hankalin yaƙin Iran.
Kasar Isra'ila ta fito ta yi magana kan kisan da ta yi wa jagoran juyin juya hali na Jamhuriyar Musulunci ta Iran, Ayatollah Ali Khamenei. Ta kare kanta daga zargi.
Matar shugaban kasar Iraq, Shanaz Ibrahim Ahmed ta nuna cewa Kurdawa ba za su taya shugaban Amurka, Donald Trump yaki da Iran ba. Ta ce an yaudari Kurdawa a baya.
Labaran duniya
Samu kari