Tsohon Ministan wutar lantarki, Adebayo Adelabu, ya nuna cewa har yanzu ba a tabbatar da sakamakon zaben fitar da gwani na jam'iyyar APC ba a jihar Oyo.
Tsohon Ministan wutar lantarki, Adebayo Adelabu, ya nuna cewa har yanzu ba a tabbatar da sakamakon zaben fitar da gwani na jam'iyyar APC ba a jihar Oyo.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya zagi Benjamin Netanyahu kan kai hare-hare da yake yi kasar Lebabon. Trump ya ce shi ya hana a daure Netanyahu a duniya.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban ƙasar Amurka Donald Trump ya jaddada barazana ga sabon jagoran addini na Iran bayan kashe mahaifinsa, Ayatollah Ali
Iran ta kai hare-haren makamai masu linzami da jiragen yaki marasa matuki a kasashen Gulf kamar UAE da Qatar duk da alkawarin da ta yi na kauce wa kasashe makwabta
Hukumomin Saudiyya sun sanar da hutun idin ƙaramar salla na 2026 ga ma’aikatan gwamnati da masu zaman kansu domin ba su damar shirya bukukuwan karshen watan azumi
An kai harin bam ofishin jakadancin Amurka a Norway. Yan sanda na bincikar ta'addanci yayin da aka ƙarfafa tsaro ga Yahudawa sakamakon yaƙin Iran.
Rundunar IRGC ta Iran ta ce ta lalata na’urorin radar guda hudu da ke da alaka da tsarin kariyar makamai masu linzami na Amurka THAAD cikin sa’o’i 24
Hare-haren Amurka da Isra'ila sun tarwatsa rumbunan man fetur a Tehran. Netanyahu ya lashi takobin murƙushe Iran yayin da asarar rayuka ta haura 1,300.
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya ce yakar Iran ita ce hanyar samun nasara a Gabas ta Tsakiya, yayin da rikicin ke jawo tashin hankali da asarar rayuka.
Isra’ila ta kaddamar da hare-hare a kudancin Lebanon, inda ta nufi dakarun Quds na Iran. Firaminista Netanyahu ya yi alkawarin "abubuwan mamaki" a yakin.
A labarin nan za za a ji cewa kasar Switzerland na ganin yakin da Amurka da Isra'ila suka kaddamar a kan Iran zai iya ruguza tsarin mutunta kasa da kasa.
Labaran duniya
Samu kari