Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya gargadi Isra'ila kan karya yarjejeniyar tsagaita wuta a Lebanon. Ya bayyana cewa a shirye su kare 'yan uwanau.
Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya gargadi Isra'ila kan karya yarjejeniyar tsagaita wuta a Lebanon. Ya bayyana cewa a shirye su kare 'yan uwanau.
Gwamnatin kasar Rasha ta yi magana kan tsagaita wuta da aka yi tsakanin Iran da Amurka. Ta bayyana Hormuz a matsayin makamin nukiliyar kasar Iran.
A labarin nan, za a ji cewa Amurka ta yi barazanar murkushe Hamas a kan yarjejeniyar zaman lafiya da aka kulla da Isra'ila duk da kungiyar ta karyata kai hari.
Fitaccen jarumin Bollywood, Asrani, ya rasu yana da shekara 84 bayan fama da matsalar numfashi. An fi saninsa da rawarsa ta “fursna” a fim din Sholay.
Ayatollah Ali Khamenei ya yi watsi da tayin zama da shugaban Amurka, Donald Trump ya masa kan mallakar nukiliya. Ya ce Amurka 'yar ta'adda ce kan rikicin Gaza.
Isra’ila ta kai hare-haren sama a Gaza, ta kashe mutane 45 ciki har da mata da yara, duk da yarjejeniyar tsagaita wuta da Amurka ta shiga tsakani.
Rahotanni sun nuna cewa jirgin ya kauce wa titinsa ne yayin da yake kokarin sauka a filin jirgin Hong Kong, in da ya turmushe wata motar sintiri kafin ya fada teku.
Saudiyya ta kaddamar da aikin “King Salman Gate” don bai wa ‘yan Najeriya damar mallakar kadarori a Makkah tare da samar da ayyukan yi 300,000 nan da 2036.
Ministan tsaro, Mohammed Badaru, ya ziyarci Leonardo a Italiya, inda ake kera jiragen yakin sojojin saman Najeriya domin ingnta tsaro da sabunta kayan aiki.
An gudanar da zanga zanaga da kone kone, ciki har da kona ofishin jam'iyyar mai mulki. Dan adawa, Issa Tchiroma Bakary ya yi ikirarin kayar da Paul Biya.
Majiyoyi sun tabbatar da cewa rundunar sojojin kasar Madagascar ta karɓi mulki bayan majalisar dokoki ta tsige shugaba Andry Rajoelina daga mukaminsa.
Labaran duniya
Samu kari