Tsohon Ministan wutar lantarki, Adebayo Adelabu, ya nuna cewa har yanzu ba a tabbatar da sakamakon zaben fitar da gwani na jam'iyyar APC ba a jihar Oyo.
Tsohon Ministan wutar lantarki, Adebayo Adelabu, ya nuna cewa har yanzu ba a tabbatar da sakamakon zaben fitar da gwani na jam'iyyar APC ba a jihar Oyo.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya zagi Benjamin Netanyahu kan kai hare-hare da yake yi kasar Lebabon. Trump ya ce shi ya hana a daure Netanyahu a duniya.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta ja kunnen gwamnatin Amurka da kada ta kuskura ta yi tsaurin idon aika jiragen ruwanta su wuce ta mashigar Hormus.
Amurka ta kashe dala biliyan 5.82 a sa’o’i 100 na farkon yaƙi da Iran. Iran ta lalata radar Amurka ta dala biliyan 1.1 da jiragen F-15E a Qatar da Kuwait.
Runduar Islamic Revolutionary Guard Corps (IRGC) ta kai hari kan wani sansanin sojojin Amurka da ke Bahrain. IRGC ta kai harin ne a matsayin ramuwar gayya.
Birtaniya ta sahalewa Amurka ta yi amfani da sansanoninta biyu domin kare kanta daga hare-haren kasar Iran, jiragen Amurka sun fara sauka a wuraren.
Kasar Iran ta lalata na'urar radar ta kare makamai mai darajar miliyoyin daloli, ta bar gibin sa ido a yankin Gulf da ke shafar tsarin kariya Amurka.
Shugaban Majalisar dinkin Duniya, Antonio Guterres ya bayyana cewa idan ba a yi gaggawar shawo kan rikicin Gabas ta Tsakiya ba, zai iya fin karfin kowa.
Gwamnatin kasar Amurka ta amince da sayarwa Isra'ila makaman da za ta ci gaba da amfani da su wajen yakin da take yi. Gwamnatin ta tsallake majalisa.
Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian ya ce kasarsa ba za ta taba mila wuya ga Amurka ko Isra'ila ba, ya ce sai dai makiya su mutu da wannan buri.
Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian ya ba kasashen Larabawa hakuri game da hare-haren da suka kai musu a yaki da Amurka da Isra'ila da aka shiga rana ta takwas.
Labaran duniya
Samu kari