Sanarwar masarauta ta bayyana cewa Mai Martaba Sarkin Zurmi da ke jihar Zamfara, Bello Suleiman, ya riga mu gidan gaskiya bayan shekara biyar a kan mulki.
Sanarwar masarauta ta bayyana cewa Mai Martaba Sarkin Zurmi da ke jihar Zamfara, Bello Suleiman, ya riga mu gidan gaskiya bayan shekara biyar a kan mulki.
Kasar Koriya ta Arewa ta ce Amurka ba ta sauya manufarta ba, ta kuma sha alwashin ƙara ƙarfafa makamanta na nukiliya tare da ƙin buƙatar kawar da su.
Jamhuriyar Musulunci ta kasar Iran ta ce ta kai hari kan masana’antun sinadarai kusa da Dimona a Isra’ila wanda ya jawo mata gagarumar barna a kasar.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta ce jirgin ruwa mai alaka da Isra’ila ya kama da wuta bayan harin drone a mashigar Hormuz yayin da ake ci gaba da yaki.
Shugaba Donald Trump ya bayyana yadda Amurka ta aika makamai da dama domin taimaka wa masu zanga-zanga a Iran, amma ya yi zargin cewa Kurdawa sun kwashe su.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta ce ba za ta bude mashigin Hormuz ba sai an biya diyya saboda barnar yaki da aka yi mata a wannan rikici da ake yi.
Iran ta yi ikirarin kakkabo jirgin MQ-9 a Isfahan, yayin da Amurka ke fuskantar asarar jiragen yaƙi 16 a rikicin Gabas ta Tsakiya dake ƙara zafi.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi watsi da barazanar Donald Trump, tana kiran ta da rashin daidaito, tare da gargadin kai farmaki mai tsanani idan aka kai hari.
Fadar White House a Amurka ta musanta rade-radin cewa an kwantar da Shugaba Donald Trump a asibitin Walter Reed da ke birnin Washington DC na kasar.
Kasar Isra’ila da ke yaki a yanzu da Iran ta taba kai hare-hare a wasu kasashen Afirka a tarihi, ciki har da Sudan, Uganda da Masar, lamarin da ya shafi da tsaro.
Shugaban Amurka Donald Trump na Amurka ya kauracewa fitowa bainar jama’a a Washington, D.C., yayin da fadar White House ta ce yana aiki ba dare ba rana.
Labaran duniya
Samu kari