Kamfanin hada hadar kudi ta yanar gizo, Opay, ya bayyana cewa rahoton da ake yadawa a midiya cewa zai daina aiki a watan Satumba, 2026 ba gaskiya ba ne.
Kamfanin hada hadar kudi ta yanar gizo, Opay, ya bayyana cewa rahoton da ake yadawa a midiya cewa zai daina aiki a watan Satumba, 2026 ba gaskiya ba ne.
Iran ta kai hari kan sansanonin Amurka a Jordan bayan harin Larak, yayin da Tehran ta yi barazanar mayar da martani mai tsanani kan duk wani sabon hari.
Dakarun IRGC na Iran sun kai hari kan jiragen ruwa a mashigar Hormuz a yau Asabar, 18 ga Afrilu, 2026, bayan sake rufe mashigar sakamakon takun saƙa da Amurka.
Rahotanni daga Iran sun nuna cewa kasar ta ki yarda ta koma zagaye na biyu na tattaunawa da Amurka saboda wasu sharudda masu tsauri da matakan Trump.
Sabon jagoran addini na kasar Iran, Mojtaba Khamenei, ya yabawa dakarun sojojin kasar. Ya yaba da kwazonsu wajen kare kasar daga yakin da aka dora maya.
Rundunar sojojin Iran ta IRGC ta sanar da tarwatsa wasu masu yi wa Isra'ila, Amurka da Birtaniya leken asiri. Ta ce mutanen na shirin tayar da tarzoma a kasar.
Kasar Musulunci ta Iran ta jaddada cewa ba gudu ba ja da baya, a shirye take ta kare kanta daga duk wanda ya kai mara hari, amma ta ve ba ta kaunar a yi yaki.
Rundunar sojin Iran ta IRGC ta sanar da toshe mashiga Hormuz bayan zargin Donald Trump da karya sharadin sulhu da suka kulla kafin bude shi ranar Juma'a.
Tsohon Ministan sufuri, Rotimi Amaechi, ya soki gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya bayyana cewa ba zai kai labari ba a zaben shekarar 2027.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa za su iya cigaba da kai hare-haren bama-bamai a Iran idan ba a cimma wata yarjejeniya ba da Tehran.
A labarin nan, za a ji cewa an fara hangen jiragen dakon mai sun fara wuce wa ta mashigar Hormuz da Iran ta rufe bayan Amurka da Isra'ila sun kai mata hari.
Labaran duniya
Samu kari