Ma'aikatar harkokin wajen Iran ta tabbatar da cewa ta samu sako kan batun tsagaita wuta ta hannun masu shiga tsakani, ta ce za ta yi nazari a kai tukunna.
Ma'aikatar harkokin wajen Iran ta tabbatar da cewa ta samu sako kan batun tsagaita wuta ta hannun masu shiga tsakani, ta ce za ta yi nazari a kai tukunna.
A labarin nan, za a ji cewa rahotanni sun tabbatar da yadda ake samun karuwar rasa rayuka yayin da makaman da Iran ke harba wa ke yi wa Isra'ila illa.
A labarin nan, za a ji cewa dan majalisar Republic na Amurka Bill Huizenga ya dora alhakin 'kisan' kiristoci a Najeriya a kan gazawar gwamnatin Najeriya.
'Yan majalisar dokokin Amurka sun rabu gida biyu kan zargin da shugaban kasa Donald Trump ya yi cewa ana yi wa Kiristoci kisan kare dangi a Najeriya.
Jam'iyyar APC reshen Amurka ta shiryya tura tawaga zuwa Majalisar dokokin USA domin gabatar da hakikanin ci gaba da aka samu a yaki da ta'addanci a Najeriya.
Majalisar dinkin duniya ta amince da kudirin kafa rundunar tsaron duniya a Gaza. Kudirin zai taimaka wajen kafa kasar Falasdinawa a shekaru masu zuwa.
Motar bas dauke da masu Umra ta yi karo da tankar mai a hanyar Madina. Masu Umara daga India 45 sun rasu a hadarin. Hukumomin India sun yi magana.
’Yan sanda a New Orleans sun kama wani matashi dan Najeriya, Chukwuebuka Eweni, bisa zargin kashe mahaifinsa da raunata ’yan uwansa mata biyu a cikin gida.
Rahoton nan ya bayyana yadda aka tsara ziyarar Yariman Saudiyya a Saudiyya, inda zai gana da Trump kan batutuwan tsaro da tattalin arziki a tsakansu.
Yan majalisar dokonin jamhuriyar Benin sun tsawaita wa'adin shugaban kasa zuwa shekaru bakwai, sun ce babu wanda zai wuce wa'adi biyu a kan gadon mulki.
‘Yan Majalisar Amurka Nancy Mace ta zargi gwamnatin Joe Biden da rage mahimmancin yancin addini, ta ce Najeriya ta zama daga cikin kasashe mafi hadari ga Kiristoci.
Labaran duniya
Samu kari