Iran ta samu sabon jagora bayan mutuwar Ali Khamenei, inda Marco Rubio ya ce Mojtaba Khamenei na raye kuma yana kara shiga harkokin shugabancin kasar.
Iran ta samu sabon jagora bayan mutuwar Ali Khamenei, inda Marco Rubio ya ce Mojtaba Khamenei na raye kuma yana kara shiga harkokin shugabancin kasar.
Jagoran addinin Iran, Mojtaba Khamenei ya bayyana cewa ba za su bar kisan shahidai ya tafi a banza ba, duk masu hannu za su biya kuma za su dandana kufar su.
Hukumomin UAE sun ayyana ranar Juma'a, 20 ga Maris, 2026, a matsayin ranar idin karamar Sallah, tare da fitar da lokutan sallar Idi a masallatai.
Rundunar sojojin kasar Isra'ila ta bayyana cewa ta kashe babban Minista a Iran. Rundunar ta bayyana cewa ta kashe Ministan leken asiri na Iran, Esmaeil Khatib.
Iran na ci gaba da harba makamai masu linzami kan Isra'ila. Makaman na Iran sun yi barna mai girma a wasu biranen da ke Isra'ila ciki har da birnin Tel-Aviv.
Hukumomin Saudiyya sun tabbatar sa cewa ba a ga jinjirin watan Shawwal ba yau Laraba, bisa haka za a cika azumi 30 sannan a yi Karamar Sallah ranar Juma'a.
Mahukunta a kasar Iran sun sanar da cafke daruruwan mutane da dama bisa zargin hada baki da Amurka da Isra'ila. Ta bayyana cewa za ta ci gaba da cafke maci amana.
Kasar Oman ta bukaci mutanenta su fara neman jinjirin watan Shawalla na shekarar 1447AH daga ranar Alhamis, 29 ga Ramadan daidai da 19 ga Maris, 2026.
Gwamnatin China ta hannun ma'akkatar harkokin waje ta jadadda kudirinta na shiga tsakani domin kawo karshen fadan da ya barke tsakanin Amurka/Isra'ila da Iran.
Kafin a kashe shi, Ali Larijani ya gargaɗi Donald Trump cewa kisan shugabannin Iran zai sa al'ummar ƙasar su ƙara zage damtse wajen yakar makiyansu.
Labaran duniya
Samu kari