Tsohon gwamnan Bayelsa, Timipre Sylva, ya yi murabus daga APC, yana mai sukar gwamnatin Tinubu tare da alakanta jam’iyyar da gazawa da rikicin siyasa.
Tsohon gwamnan Bayelsa, Timipre Sylva, ya yi murabus daga APC, yana mai sukar gwamnatin Tinubu tare da alakanta jam’iyyar da gazawa da rikicin siyasa.
Iran ta kai hari kan sansanonin Amurka a Jordan bayan harin Larak, yayin da Tehran ta yi barazanar mayar da martani mai tsanani kan duk wani sabon hari.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi magana kan yaki da Iran. Trump ya musanta cewa Isra'ila ce ta sanya ya fara yaki kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi ikirarin cewa kasarsa da Iran na iya rattaba hannu kan yarjejeniya a zaman sulhu na biyu a a Pakistan.
Iran ta bayyana cewa ba za ta manta ada irin yaudarar da Amurka ta mata har sau biyu ba ama tsakiyar tattaunawar diflomasiyya, ta ce ba ta shirya komawa sulhu ba.
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
An hango wani sojan Isra'ila dauke da guduma yana da ruguza mutum-mutumin Yesu Almasihu a kasar Lebanon. Mutane da dama sun soki Ira'ila da sojanta.
Kamfanoni jiragen ruwa sun sanar da cewa an yi harbe-harben gargadi ga wani jirgin Faransa da zai wuce ta mashigar Hormuz da Iran ta toshe ranar Asabar.
A labarin nan, za a ji cewa Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta fara jan kafa kan halartar zaman sulhu da Amurka a Pakistan duk da Donald Trump ya tura tawaga.
A labarin nan, za a ji babban jami’in sojin Iran, Brigediya Janar Seyed Majid Mousavi ya ce sun yi amfani da tsagaita wuta wajen gyara makaman yaƙin da suka lalace.
Tsohuwar 'yar takarar shugaban kasar Amurka ta jam'iyyar Democrat, Kamala Harris, ta bayyana dalilin da ya sanya Donald Trump ya fara yaki da Iran.
Labaran duniya
Samu kari