Ma'aikatar ilimi ta kasa ta yi magana kan rade-radin cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta rusa hukumar NBAIS da ke amfanar da ɗalibai Musulmi a Najeriya.
Ma'aikatar ilimi ta kasa ta yi magana kan rade-radin cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta rusa hukumar NBAIS da ke amfanar da ɗalibai Musulmi a Najeriya.
Rundunar sojojin Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi barazanar mayar da martani mai tsanani ga Isra'ila game da kai hare-haren a kudancin Lebanon.
Kasashen Amurka da Isra'ila sun kaddamar da hare-hare kan Jamhuriyar Musulunci ta Iran. Tun bayan fara yakin an kashe wasu manyan jagorori da kwamandojin kasar Iran.
Shugaba Donald Trump ya yi watsi da shawarar Benjamin Netanyahu na kiran al'ummar Iran su fito zanga-zanga, yana tsoron hakan zai kai ga "zubar da jini."
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya sauya ranar zuwa China domin ganawa da shugaba Xi Jinping saboda yakin da ya kaddamar tare da Isra'ila a Iran.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da hadimansa cewa yana son kawo karshen yakin Iran cikin gaggawa domin cigaba da wasu ayyukan da ya sa a gaba.
Yaƙin da ake yi da Iran ya yi sanadiyyar tashin kuɗaɗen ruwan jinginar gida a Amurka daga 5.99% zuwa 6.5%, lamarin da ya dagula lissafin masu sayen gidaje.
Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, bai gamsu da shirin shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ba na kawo karshen yaki da Iran. Ya ba da wani umarni.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya zargi ‘yan adawa da kokarin rage tasirin nasarar soji a yakin Amurka da Isra’ila da Iran da ake yi a Gabas ta Tsakiya.
Firayim Ministan Malaysia, Anwar Ibrahim, ya goyi bayan yunƙurin Pakistan na shiga tsakanin Amurka da Iran domin samar da zaman lafiya a Gabas ta Tsakiya.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi martani da shirin zaman lafiya na Shugaba Donald Trump na Amurka, ta ce ita ce za ta yanke lokacin ƙarshen yaƙi.
Labaran duniya
Samu kari