Ma'aikatar ilimi ta kasa ta yi magana kan rade-radin cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta rusa hukumar NBAIS da ke amfanar da ɗalibai Musulmi a Najeriya.
Ma'aikatar ilimi ta kasa ta yi magana kan rade-radin cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta rusa hukumar NBAIS da ke amfanar da ɗalibai Musulmi a Najeriya.
Rundunar sojojin Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi barazanar mayar da martani mai tsanani ga Isra'ila game da kai hare-haren a kudancin Lebanon.
Rundunar dakarun kare juyin juya halin Musulunci ta Iran (IRGC), ta kaddamar da sababbin hare-hare kan Isra'ila. IRGC ta bayyana wuraren da ta farmaka.
Iran na ci gaba da harba makamai masu linzami kan Isra'ila yayin da ake ci gaba da fafatawa a Gabas ta Tsakiya. Makaman na Iran sun yi barna a wasu birane.
Shugaban Koriya ta Arewa, Kim Jong Un ya sanar da cewa Koriya ta Arewa za ta cigaba da mallakar nukiliya. Ya zargi Amurka da keta doka kan kai hari Iran.
Harin makami mai linzami da Iran ta kai Tel Aviv a ranar 24 ga Maris ya kashe aƙalla mutane 16, tare da ruguza gine-gine da jikkata wasu da dama.
Shugaba Donald Trump na Amurka ya ce Iran ta ba Amurka “kyauta mai daraja sosai” da ta shafi mai da gas da mashigar Strait of Hormuz yayin da ake ci gaba da yaki.
Yarima Mohammed bin Salman ya matsa wa Donald Trump lamba domin ya ci gaba da yaƙi da Iran, inda ya bayyana lamarin a matsayin "dama" ga yankin Gabas ta Tsakiya.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Pakistan ta bayyana aniyarta da zama kafar sulhu da Amurka da Iran za su zauna domin kawo karshen yaki Gabas ta Tsakiya.
Harin makami mai linzami daga Iran ya lalata wasu manyan gine-gine a birnin Tel Aviv na Isra'ila, inda mutane huɗu suka sami raunuka a ranar Talata.
Yayin da ake ci gaba da yaki a Gabas ta Tsakiya, Iran ta sake harba makamai masu linzami zuwa Isra’ila, inda aka samu raunuka a birnin Tel Aviv na ƙasar.
Labaran duniya
Samu kari