Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Takunkumin Amurka ya shafi ’yan Najeriya masu neman shiga kasar matsayin masu zama na dindindin, dalibai, yan kasuwa, masu yawon bude ido da wasu nau’o’in biza.
Wasu sabbin ma'aurata , Amarya tare da angonta, sun ja hankalin mutane a kafafen sada zumunta kasancewar hanyar da suka bi wajen zuwa wurin ɗaura auren su.
Hukumar jin dadin alhazan Najeriya NAHCON ta bayyana farin cikinta bisa soke dokokin kariya daga cutar COVID-19 da gwamnatin kasar Saudiyya take a farkon makon.
Wata kotu a haɗadɗiyar daular larabawa, ta samu wata mata da laifin keta sirrin wayar mijinta, kuma ta yanke mata hukuncin zaman gidan yari na tsawon watanni 3.
Wani abu mai ban mamaki ya faru a gidan yari na mata da ke Shurugwu a kasar Zimbabwe inda aka gano wani gardin namiji a cikin mata, hakan na nufin an kai shi ko
Ingila ta ce 'yan Boko Haram sun fi son sace wadanda ba 'yan kasar nan ba inda suka ja kunnen 'yan kasar su da tafiya zuwa jihohi 12 na Najeriya kan tsaro.
Babban kamfanin Apple ya cire wata manhajar Qu'rani da Injila ga kasar China saboda bukatar da gwamnatin kasar ta nuna na a cire mata wasu manhajoji da bata yar
Kasar Saudiyya ta sanar da dage dokar Korona, inda ta ce za a ci gaba da sallah ba tare da kiyaye tazarar Korona ba. Wani bidiyo ya nuna lokacin da limami ke ki
Hukumomi a Masallatai biyu mafi daraja a duniya zasu yi watsi da dokar wajabta baiwa juna tazara yayin Sallah a Masallacin Haram dake Makkah da Masjid Al Nabawi
Hukumar bincike ta ‘yan jaridun duniya ta ICIJ ta yi bincike wanda takardun Pandora su ka fallasa gwamna jihar Ogun, Dapo Abiodun, gwamna na 3 karkashin jam’iyy
Labaran duniya
Samu kari