Salisu Ibrahim
5654 articles published since 29 Dis 2020
5654 articles published since 29 Dis 2020
Yayin da zaben 2023 ke karatowa, an kama wasu 'yan kasashen waje dauke da katin zaben Najeriya. An ce an kama katukan ne a jihar Kwara da ke Kudu maso Yamma.
A labarin da muke samu, an hana CBN tsawaita wa'adin amfani da tsoffin kudi bisa wasu dalilai da suka gindayo a hannu. An bayyana dalilin da yasa hakan ta faru.
Wani dan Najeriya ya shiga hannun 'yan sandan kasar India bisa zargin harkallar miyagun kwayoyi a wasu yankunan kasar. An ce za a gurfanar da shi nan kusa.
Labarin da muke samu a jihar Legas ya ce, wani jirgin saman sojojin sama ya yi saukar gaggawa a jihar. An bayyana abin da ya faru har jirgin ya saka ba shiri.
Naja'atu Muhammad ta tono batun da yake da alaka da yadda Tinubu ke tafiyar da harkar siyasarsa a kwanakin nan. Ta bayyana dalilin da yasa yake katobarar zance.
A cewar jigon siyasa kuma tsohuwar mai fada a ji a APC, Aisha Buhari na daga cikin mutanen da ke hana ruwa gudu a fadar shugaban kasa. Ta bayyana ta yaya ne.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana zuwa jamhuriyar Nijar don kawai ya tallata aniyarsa ta gaje Buhari a zaben bana.
Wata tsohuwa ta shiga mamaki da annashuwa bayan da Allah ya azurta ta da jaririya a lokacin tana da shekaru 71 a duniya. Jama'ar intanet sun shigar mamaki.
A labarin da muke samu, wasu 'yan bindiga sun kashe mutum shida nan take tare da kwace kudaden da ke jikinsu a jihar Ondo, Lamarin ya kawo tashin hankali jihar.
Salisu Ibrahim
Samu kari