Salisu Ibrahim
5654 articles published since 29 Dis 2020
5654 articles published since 29 Dis 2020
Kwamishinan hukumar zabe mai zaman kanta ya bayyana cewa, akwai yiwuwar zaben bana ya samu tasgaro yayin da kowa ke jiransa. Rashin kudi ne zai jawo matsala.
Labarin da ke iso mu daga jihar Kano ya bayyana yadda wata jaririya ta shiga masai yayin da mahaifiyarta mai tabin hankali ya jefa ta a ciki. An fadi ya faru.
Gidan cin abinci na Gusto, an ce wasu 'yan mata sun gamu da matsala yayin da suka debi girki amma saurayinsu ya gudu ya barsu da biya. Labarin karyane, Gusto.
Ana tsaka da shan wahala game da karancin sabbin Naira, shugaban kasa Muhammadu Buhari zai yiwa 'yan kasa jawabi kan halin da ake ciki. Shugaban zai yi bayani.
A lamarin da muke samun labarinsa mai daukar hankali, wasu tsageru sun kone bankuna biyu a jihar Delta. Rahoto ya bayyana yadda aka kama mutanen bayan barnar.
Gwamnan jihar Kaduna ya bayyana gaskiyar dalilin da yasa ba zai amince Buhari ya kara wa'adin da ya ke son sakawa na tsawaita wa'adin daina amfani da kudi ba.
Hukumar shirya jarrabawar JAMB ta bayyana cewa, ta tsawaita wa'adin rufe rajistan UTME na bana saboda wasu dalilai da suka faru a kasar nan na karancin kudi.
Jama'ar kafar sada zumunta sun kadu bayan ganin bidiyon yadda wani mutum ke yiwa yaro aski da cokali cikin sauki ba tare da wani matsala ba. Wasu sun yi zargi.
Dan takarar shugaban kasa a APC, Bola Ahmad Tinubu ya ce tabbas zai kawo karshen yajin aikin ASUU idan aka zabe shi ya zama shugaban kasa a zaben bana; 2023.
Salisu Ibrahim
Samu kari