Salisu Ibrahim
5654 articles published since 29 Dis 2020
5654 articles published since 29 Dis 2020
Ministar kudi ta Najeriya ta bayyana gwamnatin Najeriya ta sha fama wajen kashe makudan kudade, amma bata samu sakamako mai kyau ba a fannin wutar lantarki.
Wasu 'yan ta'addan Boko Haram sun fito daga maboyarsu sun mika wuya ga jami'an sojojin Najeriya. Sun mika makamai da yawa da suke aikin ta'addanci dasu a baya.
Wasu 'yan bindiga sun sake kai hari wani yankin Kaduna, sun sace wasu mutane 22 a wani rahoton 10. Sun bi gida-gida ne domin sace maza tare da matansu a yankin.
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya ce ba zai taba cire wa kansa kudi daga kudin mutanen Oyo ba. Ya bayyana haka ne a martanin sayen littafan daliban sakandare.
Wani mummunan labari da ke shigowa gare mu ya bayyana cewa, wasu tsagerun 'yan bindiga sun harbe dan kwamishinan tsaron jihar Zamfara mai ci a halin yanzu.
Sheikh Nuru Khalid ya gamu da fushin 'yan kwamitin masallaci, inda suka dakatar dashi saboda fadin abin da ya saba da abin da ransu ke son ji. 'Yan Najeriya sun
Manajan daraktan hukumar kula da layin dogo ta Najeriya, Mista Fidet Okhiria ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da aka samo a ranar Litinin 4 ga watan Afirilu.
Fadar shugaban kasa ta sake magana kan wasu daga gazawar da tsohuwar gwamnatin PDP ta yi a karkashin shugabanninta na tsawon shekaru tun shekarar 1999 a baya.
Gwamnan wanda ke magana bayan da wasu ‘yan bindiga suka yi kai hari kan jirgin kasan Abuja hari a yammacin ranar Litinin, Premium Times ta ruwaito a yau Alhamis
Salisu Ibrahim
Samu kari