Salisu Ibrahim
5654 articles published since 29 Dis 2020
5654 articles published since 29 Dis 2020
Rahoton da muke samu daga majiyoyi sun bayyana cewa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da Yahaya Bello, Yahaya ya ba da tallafi ga fafutukar dan takarar shugaban kasan.
Gwamnan ya tsaya takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC amma Bola Tinubu ya lallasa shi a babban taron jam’iyyar da aka gudanar a Abuja a cikin makon nan...
Kakakin ‘yan sandan ya ce mutane suna kiran lambar gaggawar ta rundunar suna nuna damuwa kan lafiyar ‘yan uwansu a Ijebu-Ode da kuma jihar baki daya a makon.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bukaci kungiyar gwamnonin jam’iyyar CP da sauran ‘ya’yan jam’iyyar su hada kai domin tabbatar da nasarar Bola Tinubu, dan taka
APC, PDP, NNPP ADC, LP da dai sauran jam'iyyu duk sun fito da wadanda za su gwabza a zaben na 2023, inda kowace jam'iyya ke ci gaba shirin karbe kujerar Buhari.
Wasu ‘yan bindiga da ke barna a kan babura sun harbe wasu mutane hudu da suka hada da masu sayar da shayi da wani direba da kuma ‘yan kasuwar gefen hanya har la
Ana sa ran taron zai tattauna batutuwan da suka shafi dabarun bunkasa nasarorin da aka samu a baya-bayan nan wajen yaki da ta'addanci da rashin tsaro gaba daya.
Wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun yi awon gaba da madaukin hotun gidan gwamnatin jihar Ebonyi, Mista Uchenna Nwube a hanyar Okigwe-Aba-Enugu.
A karshe dai mataimakin kyaftin din kungiyar kwallon kafa ta maza ta Ghana, Black Stars, Thomas Partey, ya tabbatar da jita-jitar da ake yadawa na cewa yanzu ya
Salisu Ibrahim
Samu kari